You need to enable JavaScript to run this app.
Tsallake zuwa shafin jadawali
Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Bidiyo
Shirye-shiryen DW Hausa
Yankuna
Najeriya
Nijar
Afirka ta Yamma
Sassa
Siyasa
Zamantakewa
Wasanni
Mayar da hankali
Ilimin Fasahar Zamani
Shirye-shiryen DW Hausa
Bidiyo
Talabijin kai tsaye
Talla
Paul Biya
Biya dan siyasa ne a Jamhuriyar Kamaru kuma ya dare kan kujerar shugabancin kasar a shekarar 1983.
Tsallake zuwa bangare na gaba Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Sharhi: Tsugunne tashi ba ta kare ba a Kamaru bayan zabe
A Kamaru, barazanar da 'yan aware suka yi ta far wa masu kada kuri'a da kuma kira na kaurace ma zabe da babbar jami'yyar adawa ta MRC ta yi, sun yi munmunan tasiri a tagwayen zabukan kananan hukumo da na 'yan majalisa,
Rikici na dakile armashin yakin neman zaben Kamaru
Kaurace wa zabukan da babbar jam'iyyar adawa ta MRC ta yi da rikici a yankin Ingilishi sun rage armashin zaben Kamaru.
Rikici na dakile armashin yakin neman zaben Kamaru
Kaurace wa zabukan da babbar jam'iyyar adawa ta MRC ta yi da rikici a yankin Ingilishi sun rage armashin zaben Kamaru.
Shirin Safe 12.11.2019
Cece-kuce kan matakin zabukan kananan hukumomi da majalisa a kasar Kamaru wanda gwamnati ta sanar za a yi a shekara mai zuwa ta 2020.
Kamaru: Kamto ya bayyana a gaban kotu
Madugun adawar Kamari Maurice Kamto ya bayyana a gaban kotun sojojin kasar da ke a Yaounde a wannan Asabar.
Kamaru: Dakatar da shari'a ga 'yan aware masu neman 'yanci
Hukumomin Kamaru sun dakatar da shari'ar da ake yi wa wasu 'yan aware da ke fafitukar neman 'yanci
Shirin Safe 04.10.2019
Cikin shirin za a ji wani yunkuri na damawa da mata a siyasa a Najeriya da halin da ake ciki a Kamaru dangane da sakin wasu fursunoni da Shugaba Paul Biya ya yi ranar Alhamis.
Shugaban Kamaru ya yi afuwa ga fursunonin siyasa
Kamaru: An yi afuwa ga fursunonin Ambazonia
Babban taron sasantawa a Kamaru da ba a san makomarsa ba
Shirin Safe.11.09.2019
A cikin shirin za a ji cewa Shugaban Kamaru Paul Biya yayi kiran wani taron koli game da batun 'yan aware da ke addabar kasar, a yayin da a Najeriya kuwa za a ji matsalolin katsewar wutar lantarki ne ke addabar jama'a a jihar Sokoto da ke Najeriya.
An gaza samun hanyoyin magance rikicin Kamaru
'Yan Kamaru na dora alhakin cikas ga zaman sulhu ga Shugaba Paul Biya sakamakon koma baya kan hanyar neman sasantawa.
An gaza samun hanyoyin magance rikicin Kamaru
'Yan Kamaru na dora alhakin cikas ga zaman sulhu ga Shugaba Paul Biya sakamakon koma baya kan hanyar neman sasantawa.
Kamaru: Tsugune ta gaza karewa
A daidai lokaacin da ake fatan shawo kan rikicin Kamaru, 'yan aware sun kai hari a yanki Kudu maso Yammacin kasar.
Ko Shugaba Paul Biya ya gaza a Kamaru?
Al'ummar Kamaru na tafka muhawara kan sabon kudirin da Shugaba Paul Biya ya fitar na bai wa magatakardar fadarsa iko.
Shirin Yamma 20.03.2019
Cikin shirin za a ji 'yan hamayya a Kamaru na kokawa da yadda gwamnati ke muzguna musu, inda Shugaba Paul Biya ke kokarin rufe bakin duk wanda ya yi adawa da mulkinsa.
Dabarun Paul Biya na yaki da cin hanci
Kamaru na asarar biliyoyin kudi a duk shekara a sanadiyar cin hanci da rashawa duk da cewa shugaba Paul Biya ya kafa CONAC don yakar annobar. Wasu masana na sukar hukumar yayin da wasu ke sukar gwamnati kan gazawarta.
Dabarun Biya na yaki da cin hanci a kamaru
Kasar Kamaru na asarar biliyoyin kudi a sanadiyar cin hanci da rashawa duk da cewa shugaba Paul Biya na yakar annobar.
An kama jagoran adawan kasar Kamaru
Jam'iyyar adawa a Kamaru ta soki lamirin kamun jagoranta Maurice Kamto.
An ba da umurnin sakin 'yan awaren Kamaru
Paul Biya ya ba da umurnin sakin 'yan fafutikar yankin Anglophone da ake tsare da su a gidajen kurkukun kasar.
Makarantu a wasu yankunan Kamaru na cikin matsala
Shugabannin makarantu a Kamaru na cikin zaman zullumi sakamakon rikin 'yan aware
Kamaru: Biya ya fara sabon wa'adin mulki
Shugaba Biya na Kamaru ya sake karbar rantsuwar mulkin kasar daidai lokacin da rikicin 'yan Aware ya ke kara yin kamari
Kamaru: Madugun adawa ya ce da sake a zabe
Jagoran adawa a Kamaru, ya yi kiran a sake lissafin kuri'un zaben shugaban kasa da aka kammala.
Shirin Yamma 22.10.2018
Cikin shirin za a ji bayani kan sakamakon zaben kasar Kamaru. A Jamhuriyar Nijar kuwa, bangarorin kasar daban-daban ne ke tofa albarkacin bakinsu dangane da kara tabarbarewar al’amuran tsaro a yankin Tillabery.
Kamaru: Paul Biya ya sake zarcewa
Shugaban dan shekaru 86 zai ci gaba da zama a karagar mulki har sai shekarar 2025 lokacin da zai kai shekaru 93 da haihuwa
Mulkin takalmin kaza a Kamaru
Mulkin takalmin kaza na ci gaba da samun matsuguni a kasashen Afirka.
Paul Biya ya zarce kan mulkin Kamaru
Shugaba Paul Biya da ke zama shugaban kasa mafi yawan shekaru a nahiyar Afirka, ya sake lashe zaben shugaban kasa.
Ci gaba da ruruwar rikicin 'yan aware a kamaru
Rikicin aware na kasar kamaru na ci gaba da ruruwa sakamakon kafewa kan bakansu da bangarorin suka yi.
Shirin yamma 09.10.2018
A cikin shirin za a ji cewar a Kamaru, 'yan siyasa na tada jijiyoyin wuya dangane da ikirarin da daya daga cikin 'yan takarar shugabancin kasar ya yi na lashe zabe.
Zaben Kamaru na shirin barin baya da kura
Maurice Kamto ya yi ikirarin samun nasara a zaben shugaban kasar Kamaru, alhali an yi gargadi da a guji bayyana sakamako
Tasirin matasa a siyasar kasar Kamaru
A bayyane take matasan Kamaru sun kosa da mulkin Shugaba Paul Biya.
Wani dan takara ya yi ikirarin lashe zabe a Kamaru
Dan takara Maurice Kamto ya yi ikirarin lashe zaben kasar da ya wakana na ranar Lahadi a kasar Kamaru.
Al'umar Kamaru na zaben shugaban kasa
Kamaru na zaben shugaban kasa, zaben da Shugaba Paul Biya ke neman ci gaba da mulki.
Shirin Yamma 07.10.2018
Cikin shirin za a ji cewa an gudanar da zaben shugaban kasa a Kamaru inda 'yan takara suka fafata tsakaninsu ciki har da Shugaba Paul Biya wanda ya shafe shekaru 36 a kan kujerar mulki.
Shirin Safe 07.10.2018
Cikin shirin za a ji jam'iyyar APC a Najeriya ta tabbatar da Shugaba Buhari a matsayin dan takara a babban zaben da za a yi a badi bayan zabensa da wakilan jam'iyyar 7000 suka yi a Abuja. Ita ma PDP ta adawa, tana fid da nata dan takaran.
'Yan adawar Kamaru sun hade
'Yan adawa a Kamaru sun hade don ganin sun kwace mulki daga hannun Shugaba Paul Biya a babban zaben kasar.
Shirin yamma 04.10.2018
A cikin shirin za a ji cewar a kasar Kamaru, magoya bayan jam'iyya mai mulki ta Shugaba Paul Biya sun kai ziyarar yakin neman zabe yankin da ke amfani da turancin Ingilishi duk da barazanar da ake fuskanta daga bangaren 'yan aware. A jamhuriyar Nijer ana takun saka tsakanin kungiyoyin dake kula da asibitoci na COGES da kuma gwamnati.
Jam'iyyar Biya ta je yakin neman zabe yankin Ingilishi
A Kamaru jam'iyya mai mulki ta Shugaba Paul Biya ta gudanar da yakin neman zabenta a yankin da ke anfani da Turancin Ingilishi duk kuwa da barazanar da ake fuskanta daga bangaren 'yan neman aware.
Jam'iyyar Biya ta je yakin neman zabe yankin Ingilishi
A Kamaru jam'iyya mai mulki ta Shugaba Paul Biya ta gudanar da yakin neman zabenta a yankin da ke anfani da Ingilishi.
Zabe a yanayi na fargaba a Kamaru
Kasar Kamaru mai mutane kimanin miliyan 25 na tunkarar zabe a yanayi na tabarbarewar tsaro.
An kafa dokar hana fita a Kamaru
Shugaba Paul Biya na Kamaru ya bayyana cewar, kasarsa ta cimma nasarar yakar Boko Haram.
'Yan arewa na shirin raba Kamaru gida biyu
A Kamaru hankali ya karkata ga shirin 'yan aware na kaddamar da 'yanci da kuma zaben shugaban kasa da aka tsara.
Tashe-tashen hankula na karuwa a Kamaru
A Kamaru hankali ya karkata ga ranaku biyu da za su kasance na tarihi. Daya ga watan Oktoba 'yan aware na yankin mai magana da Turancin Ingilishi za su kaddamar da 'yanci da bakwai ga wata ranar zabe.
Yakin neman zabe cikin halin rashin tabbas a Kamaru
A hukumance a ranar Asabar ne ake fara yakin neman zaben shugaban kasa a Kamaru sai matsalar tsaro zai ja aikin baya.
Yakin neman zabe cikin halin rashin tabbas a Kamaru
A hukumance a ranar Asabar ne ake fara yakin neman zaben shugaban kasa a Kamaru sai matsalar tsaro zai ja aikin baya.
Shirin Yamma:20.09.2018
Matakin da shugaba Paul Biya ya dauka na cigaba da mulki a kasar Kamaru na janyo masa suka daga bangarori daban daban.
Shin Paul Biya ne tushen rikicin Kamaru?
Rikici tsakanin sojoji da 'yan aware a kasar Kamaru na kara yin kamari yayin da ake tunkarar babban zaben a kasar.
Rashin hadin kan 'yan adawa a Kamaru
Rashin hadin kan 'yan adawa a Kamaru
A Kamaru yayin da ake shirin zaben shugaban kasa 'yan adawa sun gaza tsayar da dan takara daya.
Tallafin 'yan Kamaru ga yankin Ingilishi
Wasu 'yan Kamaru na nuna shakku dangane da hanyoyin da ake son saka kudin da aka tara da suna 'yan yankin Inglishi.
Sauti: Paul Biya zai yi takara a zaben bana
Shafin da ya wuce
Shafi 2 daga 3
Shafi na gaba