You need to enable JavaScript to run this app.
Tsallake zuwa shafin jadawali
Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Bidiyo
Shirye-shiryen DW Hausa
Yankuna
Najeriya
Nijar
Afirka ta Yamma
Sassa
Siyasa
Zamantakewa
Wasanni
Mayar da hankali
Ilimin Fasahar Zamani
Shirye-shiryen DW Hausa
Bidiyo
Talabijin kai tsaye
Talla
Najeriya
Najeriya kasa ce da ke yammacin Afirka kuma ta na kan gaba wajen yawan al'umma a nahiyar Afirka.
Tsallake zuwa bangare na gaba Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Kaduna: Cafke wadnada suka sace dalibai
'Yan sandan Najeriya sun kama wasu mutane biyu da ake zargi da hannu a sace daliban kwalejin Greenfield a jihar Kaduna.
Sauyin salo a siyasar Najeriya
Siyasar arewacin Najeriya na sauya salo gabanin zaben shekara ta 2023.
Shirin Safe
A cikin shirin za a ji a Najeriya an fara wani kokari na rage wa masu shan taba sigari sha’awarta ta hanyar kara haraji da zai sanya ta yi tsada.
Shirin Yamma.
A cikin shirin za ku ji cewa kungiyoyin fararen hula a Nijar sun zargi gwamnatin kasar da zama 'yar koran kamfanonin kasashen ketare masu aikin hakar ma'adinan karkashin kasa, sakamakon wata dokar da ke shirin rage kudin harajin da take karba da ta shigar a gaban majalisa.
Shirin Rana.
A cikin shirin za ku ji cewa masu garkuwa da jama'a don neman kudin fansa a Najeriya sun yi awon gaba da mutane 40 a yammacin jiya kan hanyar Kaduna zuwa Abuja, a yayinda malaman makarantun boko sun jingine aikin koyarwa a jamhuriyar Nijar bayan kisan gillar da wani dalibi ya yi wa malaminsa a jihar Tahoua.
HdM: Matashi mai gyaran wayar salula
Sokoto: Matashi mai gyaran wayar salula
Shirin Yamma
Bayan labaran duniya, a cikin shirin za a ji yadda ake kokawa kan halin matsin rayuwa da ake ciki a tarayyar Najeriya.
Jamus ta mayar wa Najeriya kayan tarihinta
Kimanin kayayyakin tarihi dubu bakwai ne kasar Jamus ta shirya maida wa masarautar Benin da ke jihar Edo a Najeriya.
Kame babban Akanta na Najeriya, babu tabbas?
A Najeriya, EFCC ta cafke babban Akanta na kasar bisa zargin kwashe Naira biliyan 80 a kamen da ba saba gani ba.
Shirin Rana
Za a ji hukumomi sun tabbatar da mutuwar mutane da jikkatar wasu a fashewar tukwanen gas a jihar Kano a Najeriya.
Taba Ka Lashe 17.05.2022
Shirin wannan lokaci ya dubi yadda ake bai wa wadanda ba 'yan asali ba mukamai a wasu yankuna na Najeriya.
Shirin Safe.
A cikin shirin za a ji cewa a Najeriya al’amurra sun soma daidaita kamar yadda aka saba yau da kullum a jihar Sakkwato, bayan sassauta dokar hana fita ta sa’o’i 24 da gwamnan jihar ya kakaba., a daidai lokacin da wata sabuwar kungiyar 'yan bindiga ta bulla a jahar Rivers, bisa manufar fara tada hankali a sassan yankin Niger Delta.
Najeriya: Siyasar jihar Kano na fama da rudani
Yayin da zabukan 2023 ke matsowa, guguwar sauyin sheka a jam'iyyar APC da rashin tabbas PDP na ci gaba da kawo rudani.
Najeriya: Siyasar jihar Kano na fama da rudani
Yayin da zabukan 2023 ke matsowa, guguwar sauyin sheka a jam'iyyar APC da rashin tabbas PDP na ci gaba da kawo rudani.
Shirin Safe.
A cikin shirin za a ji cewa masana da kungiyoyin kare muhalli daga sassa daban-daban na Afirka na ci gaba da jinjinawa taken taron kare muhalli na bana Cop15 da ake gudanarwa, a yayin da hukumar kula da kare hakin masu amfani da makamashi ta kamalla wani taron waye kan wakillan al'umma da jagororin kamfanonin wutar lantaki a Jamhuriyar Nijar.
Shirin Yamma.
A cikin shirin za a ji cewa a Najeriya kungiyar Miyatti Allah ta Fulani makiyaya ta bayyana damuwa a kan sabbin kasha-kashen da ake yiwa ‘ya'yanta a yankin Kudu maso gabashin kasar.
Karuwar yi wa Fulani kisan gilla a kudancin Najeriya
Gamaiyyar kungiyoyin arewacin Najeriya ta bukaci gwamnati da ta dauki mataki kan kisan gillar.
Najeriya: An yi Allah wadarai da kisan dalioba a Sokoto
Najeriya: Allah wadarai da kisan dalibar kwalejin jihar Sokoto
Shirin Rana
A Najeriya a kokarin kawo karshen satar mutane domin neman kudin fansa da ma yaki da cin hanci da rasahawa, mahukunta sun samar da wasu sabbin dokoki da ake fatan za su taimaka a yaki da wadannan miyagun ayyukan.
Ra'ayin 'yan yankin NegerDelta kan takarar Jonathan
Najeriya: Guguwar siyasa ta kankama
Gangamin siyasa ya mamaye Najeriya a gabanin zabe.
Najeriya: PDP ta yi watsi da tsarinta na karba-karba
Najeriya: Jonathan ya yi bankwana da PDP
Najeriya: An fara sayen takara a jam'iyyar PDP bayan da ta yi watsi da tsarin karba-karba.
Ministocin da ke takara a Najeriya tilas su yi murabus
Shugaban Najeriya ya umarci daukaci na ministocin da ke sha'awa ta yin takara da su ajiye mukaminsu zuwa makon gobe.
Shirin Rana.
A cikin shirin za a ji cewa wasu kungiyoyin fararen hula masu yaki da cin hanci da rashuwa ciki har da Rotab da Tournon La Page a Jamhuriyar Nijar sun shigar da kara a gaban kotu sun son a hukunta wadanda suka saci kudin jama'a a Nijar, a Najeriya kuwa kungiyar kasa da kasa ta tuntubar juna da sulhunta rigingimu ta bullo da tsarin koyawa sarakunan gargajiya a jihar Benue dubarun sulhunta al’umma
Buhari ya nemi 'yan takara da su yi murabus
Shugaba Buhari na Najeriya ya nemi duk masu rike da mukaman gwamnati da suka shiga takara a zaben 2023 da su yi murabus.
Shirin Yamma
Shirin ya kunshi rufe sayar da takardun neman takara a jam'iyyar APC da ke mulkin Najeriya da batun watsi sayen fom wa Goodluck Jonathan. An bude taron matasa ta yanar gizo a Nijar don tattauna batutuwan tsaro da dimukuradiyya a yankin Sahel.
Rahoto kan takaddamar takarar Jonathan
Jam'iyyar APC ta rufe sayar da fom
Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta kafa tarihi na kasancewa mai mafi yawan 'yan takara a babban zaben 2023 da ke tafe.
Sharhin Farfesa Kamilu Sani kan jam'iyyar APC
Sharhin Farfesa Kamilu Sani kan jam'iyyar APC
Jonathan ya yi watsi da takardar takara a APC
Tsohon shugaban Najeriya Goodluck Jonathan, ya yi watsi da batun saya masa takardar neman takarar a jam'iyyar APC.
Shirin Safe
A Najeriya dalibai da ma iyayensu na kuka da matakin kara wa'adin yajin aiki da kungiyar malaman jami'o'i ta ASUU ta yi.
ASUU ta tsawaita yajin aiki a Najeriya
Kungiyar malaman ta ASUU ta ce ta kara tsawon wa'adin yajin aikin nata ya zuwa wasu makonni 12.
Shirin Safe
A Najeriya yayin da aka ruwaito kamfanonin samar da wutar lantarkin kasar na kokarin karin kudade ga masu amfani da wutar lantarkin, al’umma da dama na ta bayyana irin yanayin samun wutar lantarkin a yankunan su.
Shirin Rana.
A cikin shiri za a saurari shirin Afirka a Mako da shirin da shirin Darasin Rayuwa da Ku shiga Kulob da shirin Abu Namu bayan an saurari labaran duniya.
Shirin Safe.
A cikin shirn za a ji cewa a daidai lokacin da ake cika shekara da kakaba dokar tabaci a wasu sassan kasar Kwango, wata cibiyar da ke nazari kan harkokin tsaro a Lardin Kivu ta sanar da cewa al'amurran tsaro sun kara sukurkucewa fiye da yadda ake tsammani, a yayin da Najeriya dokar hana zirga-zirga da babura da gwamnatin jihar Kaduna ta kaka na cigaba da tada kura.
Dakatar da zirga-zirgar jirage a Najeriya
Sufrin jiragen saman Najeriya zai shiga garari kama daga wannan Litinin
Shirin Rana
Mutane 22 sun gamu da ajalinsu sakamakon wata fashewa da aka samu cikin wani kasaitaccen Otel na alfarma, wanda ake tsaka da gyarawa a tsakiyar birnin Havana na kasar Kuba.
Shirin Safe.
Bayan labaran duniya a cikin shirin za ku ji cewa an gudanar da bukukuwan karamar salla a cikin kwanciyar hankali duk da matsin tattlin arziki da ake fuskanta a wasu kasashen yammacin Afirka, a yayin da babban sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya ya kai wata ziyarar aiki a wasu sansanonin 'yan gudun hijira a kasashen Najeriya da Nijar, duk a cikin shirin Afirka a Mako.
Shirin Yamma
An samu wata karfarfar fashewa a wani otel da ake gyarawa da ke tsakiyar birnin Havana fadar gwamnatin kasar Kuba.
Shirin Rana
A Najeriya hukumar kula da harkokin wuta lantarki ta sanar da karin kudin wuta abin kuma ta baiwa kamfanonin dake raba makamashin izinin yin hakan.
Rahoto kan nasarar Gwamna Ganduje
Kotun kolin Najeriya ta yanke hukunci kan dambarwar da ake yi a game da shugabancin jam'iyyar APC na Kano inda ta bai wa Gwamna Abdullahi Ganduje nasara.
Kotun koli ta bai wa Ganduje nasara
Kotun Koli a Najeriya ta bai wa gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje nasara kan shugabancin jam'iyyar APC a Kano.
Shirin Safe
Shirin ya kunshi halin tabarbarewar hada-hada bayan hari da aka kai kan jirgin kasa a tsakanin Kaduna da Abuja a Najeriya. Karin bayani kan ziyarar da Shugaba Buhari ke yi a Ebonyi. An horar da matasa sama da 500 ayyukan tsaro a yankin Diffa.
Shirin Yamma
A jamhuriyar Nijar hukumomin kasar ne ke shirin daukar matakai kan kamfanonin shirya aikin hajji da suka kama da laifin sayar da visar shiga makka ta bogi.
Shirin Yamma
A jamhuriyar Nijar hukumomin kasar ne ke shirin daukar matakai kan kamfanonin shirya aikin hajji da suka kama da laifin sayar da visar shiga makka ta bogi.
Shirin Rana
Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ce ke kan gaba daga cikin jerin jam'iyyun da mambobinsu ke nuna sha'awar tsayawa takara a zaben shugabancin kasar.
Najeriya: Yawan 'yan takara a 2023
Tururuwar 'yan takara a Najeriya da ke son tsayawa takarar shugaban kasa a shekara mai zuwa ta 2023.
Shirin Yamma
Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya ya gana da Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya. Unguwanzoma da suke kula da mata masu juna biyu da kuma karbar haihuwa na kokawa kan yadda a yanzu ayyuka ke musu yawa a Kenya.
Himma dai Matasa: 04.05.2022
Shiri ne dai kamar yadda kuka sani, wanda ke zakulo matasan Afirka da suka yunkura domin neman abin dogaro da kansu.
Shafin da ya wuce
Shafi 69 daga 200
Shafi na gaba