You need to enable JavaScript to run this app.
Tsallake zuwa shafin jadawali
Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Bidiyo
Shirye-shiryen DW Hausa
Yankuna
Najeriya
Nijar
Afirka ta Yamma
Sassa
Siyasa
Zamantakewa
Wasanni
Mayar da hankali
Ilimin Fasahar Zamani
Shirye-shiryen DW Hausa
Bidiyo
Talabijin kai tsaye
Talla
Najeriya
Najeriya kasa ce da ke yammacin Afirka kuma ta na kan gaba wajen yawan al'umma a nahiyar Afirka.
Tsallake zuwa bangare na gaba Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Sauyin Mulki a Najeriya
Duk shekaru hudu ake zabe a Najeriya inda ake sauya mulki kamar yadda kundin tsarin mulkin kasar ya tanada.
Dandalin Matasa: Rawar matasa a siyasar Najeriya
A Najeriya, matasan da suka shiga harkokin zabe sun karu idan aka kwatanta da shekarun baya. Amma wasu me ya hana su taka rawar gani a fada a bana?
Shirin yamma
A Najeriya, Majalisar Dinkin Duniya ta bude wata cibiya da nufin yin bincike kan ayyukan Yan bindiga a jihar Katsina tare kuma da nazari kan matsalar tsaron da hanyoyin magance ta.
Shirin Rana
A cikin shirin za a ji cewa: Majalisar dokokin Najeriya ta amince da wani kudurin doka da zai samar da dan takara mai zaman kansa a tsarin zabe, a Nijar ana taron hukumomin kare hakkin dan Adam na kasashe uku da suka hadar da Nijar da Mali da Burkina Faso.
Binciken ayyukan 'yan bindiga a Katsina
An bude cibiyar bincike, kan hare-haren 'yan bindiga a jihar Katsina, domin nemo mafita kan matsalar tsaro.
Borno: 'Yan gudun hijira cikin kunci
Ana kara samun yara de ke fama da karancin abinci mai gina jiki a Najeriya, inda ake fargabar za su kai miliyan biyu.
Samun dan takarar indefenda a Najeriya
Amincewa da kudurin dokar samun dan takara mai zaman kansa a tsarin zaben Najeriya, wanda bai tsaya karkashin jam'yya.
Daukar mataki kan barayin waya a Kano
Masana sun bayyana matakin daukar doka a hannu a kan barayin waya, inda suka ce hakan ka iya zama barazana ga tsaro.
Sauraron shari'a kan zaben shugban kasa
Kin amincewa da bukatar jam'iyyun adawar Najeriya, na yada zaman kotun sauraron kara kan zaben shugaban kasa.
Shirin Rana.
A cikin shirin za a ji cewa jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta ce ta bar wa Allah zabi, bayan kotun sauraren korafe-korafen zabe ta yi watsi da bukatar 'yan adawa na yada shari'ar kalubalantar zaben Bola Tinubu kai tsaye ta kafafen yada labarai. Shugaban gidauniyar nan ta Mo Ibrahim ya bukaci kasashen duniya su kawo wa kasar Sudan dauki.
Shirin Safe
A cikin shirin za a ji Majalisar Dinkin Duniya ta kadammar da wani sabon shiri a jihar Bornon Najeriya domin kula da tubabbun mayakan Boko Haram da suka mika wuya.
Shirin Yamma
Dakarun Rasha da kuma sojojin hayar kasar Wagner, sun bayyana kwace iko da birnin Bakhmut, sai dai kuma a gefe guda Ukraine ta yi ikirarin cewa sojojinta na ci gaba da fafatawa.
Shirin Rana
22 ga watan Mayu ne ranar da Majalisar Dinkin Duniya ta ware domin tuni da zamantakewar halittu da tsirrai na daron kasa da na cikin ruwa.
An kaddamar da matatar man Dangote a Najeriya
Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya, ya kaddamar da matatar man fetur ta Dangote a Ijebu Lekki a birnin Legas.
An kaddamar da matatar man Dangote a Najeriya
Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya, ya kaddamar da matatar man fetur ta Dangote a Ijebu Lekki a birnin Legas.
Abu Namu 22.05.2023
Shirin ya dubi yadda mata ke bayar da tasu gudummuwa a harkokin noma domin kara harkokin arziki a kasar Hausa.
Amsoshin Takardunku 23.05.2023
Shin ko kun san dalilin da ya sa ake yi wa Kano kirarin Dabo birni? A kasance da masanin tarihi Ibrahim Ado Kurawa.
Shirin Safe
A cikin za a ji cewa: Jami'an tsaron Izra'ila sun hallaka Falasdinawa uku a Arewa da kogin Jadan, Manyan habsoshin sojan Sudan biyu da ke kokawar iko sun amince a tsagaita buda wuta daga wannan Litinin.
Shirin Safe
Bayan Labaran Duniya akwai shirin Afirka a mako.
Rikicin Sudan cikin jaridun Jamus
Jaridun Jamus sun mayar da hankali, kan yunkurin kasashen nahiyar Afirka na sulhunta Rasha da Ukraine.
Bello Matawalle na dab da shiga komar EFCC
Cece-kuce tsakanin gwamnan Zamfara Bello Matawalle da hukumar EFCC, ya janyo mayar da martani a jihar.
Shirin Rana
A cikin shirin za a ji cewa a Jamhuriyar Nijar, gwamnatin kasar ta cimma sabuwar yarjejeniya da Jamus kan tallafin kudi domin samar da horo ga jami'an tsaro a kasar. A Najeriya kuwa, likitocin da ke yajin aiki sun ce ko a jikinsu kan ga barazanar ministan kwadagon kasar ya yi na maye gurbinsu da likitocin haya.
Gaskiyar Magana: Muhimmancin rage tsadar aure a arewacin Najeriya
Shirin wannan lokaci zai tattauna ne da wasu matasan arewacin Najeriya Khalifa Muhammad Yahya da Malama Sadiya Nasir a game da kokarin sassauta kudaden hidimar aure. Wannan ya zo ne bayan gwamnati a Sokoto ke nemam samar da dokar da a hukumance za a takaita kashe dukiya lokacin auren.
Shirin Yamma
A cikin shirin za ku ji cewa, jami'an tsaro a Najeriya sun sanar da cafke mutane biyu cikin wadnada ake zargi da kai har kan jami'an ofishin jakadancin Amurka a jihar Anambra. Akwai sauran labarai da rahotanni da ma shirye-shiryen da muka saba gabatar muku.
Fargabar yunwa a Najeriya
Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana fargabar kan barazanar yunwa a yankin Arewa maso Gabashin Najeriya.
Fargabar yunwa a Arewa maso Gabashin Najeriya
Majalisar Dinkin Duniya ta hango barazanar yunwa a yankin Arewa maso Gabashin Najeriya.
Mutane da dama sun halaka a Plateau
Mutane da dama sun halaka a rikicin da ya kunno kai tsakanin manoma da makiyaya a jihar Plateau da ke Najeriya.
Nijar da EU na neman ja wa ta’addanci birki a Sahel
Kasashen Afirka sun sake zama don yin nazari kan matsalar tsaron da ta addabi yankin Sahel.
Shirin Safe
A cikin shirin za a ji cewa: An yi nasarar kara tsawaita yarjejeniyar fitar da hatsi daga Ukraine da watanni biyu, Asusun ba da lamuni da duniya ya sahale wa Ghana bashin dala miliyan dubu uku.
Shirin Yamma
Shirin ya kunshi labarai da rahotanni har da martanin da mahukuntan Amurka suka mayar kan harin da aka kai wa ayarin motocin jami'an diflomassiyar kasar a Kudancin Najeriya.
Shirin Rana
A cikin shirin bayan Labaran Duniya, muna tafe da rahotannida suka hadar a na takaddama kan jagorancin majalisar dokokin Najeriya. Wannan na zuwa ne, kwanaki kalilan gabanin rantsar da sabuwar zababbiyar gwamnati a kasar. Akwai sauran rahotanni da shirye-shiryen ad muka saba gabatar muku a irin wannan rana.
Dangantakar harin jami'an Amirka da 'yan rajin Biafra
'Yan bindiga da ake kyautata zaton 'yan IPOB ne sun bude wa ayarin jami'an jakadancin Amirka wuta a jihar Anambra,
Shirin Safe
A cikin shirin za a ji daliban Najeriya da suka bar Sudan tun bayan barkewar yaki a kasar na nuna damuwa a kan makomar karatunsu.
Shirin Yamma
Kotu a kasar Tunisiya ta yanke hukuncin daure shekara guda kan Rached Ghannouchi jagoran jam'iyyar mai matsakaicin ra'ayin Islama na kasar saboda kiran 'yan sanda 'yan kama karya. Tuni jam'iyyar Ghannouchi ta kira hukuncin a matsayin abin kunya.
Shirin Rana
A cikin shirin za a ji cewa: Amurka ta dauki matakin lababtar da wadanda ke da hannu a kura-kurain da aka samu a zabukan Najeriya, a Ghana jam'iyyar adawa ta NDC ta tsayar da John Mahama a matsayin dan takararta a zaben shugaban kasar na shekarar 2024.
Taba Ka Lashe: 10.05.2023
Masarautar Kano ta nada sabbin hakimai a kokarinta na kyautata al'ada da riko da tsarin da magabata suka dora ta a kai.
Amirka za ta hana masu magudin zabe visa
Amirka ta haramta wa ‘yan Najeriya da suka aikata laifuffukan kawo cikas ga dimokuradiiya a zaben 2023 shiga kasarta.
Amirka za ta hana masu magudin zabe visa
Amirka ta haramta wa ‘yan Najeriya da suka aikata laifuffukan kawo cikas ga dimokuradiiya a zaben 2023 shiga kasarta.
Shirin Safe
A cikin shirin za a ji wata kotu a jihar Bauchin Najeriya ta aike da wani malamin addini gidan yari bisa zargin wasu kalaman rashin girmamawa ga manzon tsira.
Miliyoyin 'yan Najeriya na fuskantar barazanar yunwa
Majalisar Dinkin Duniya ta nuna damuwa a kan karancin kudadden gudanarwa da ke fuskantar ayyukansu a Najeriya.
Barazanar rikicin Sudan ga Najeriya
Majalisar Dinkin Duniya ta nuna damuwa a kan karancin kudadden gudanarwa da ke fuskantar ayyukansu a Najeriya a sakamakon yake-yaken Sudan da Ukraine.
Shirin Safe
A cikin shirin akwai tsananin tabarbarewar halin jinkai a kasar Sudan da yadda iyalai 'yan hijira ke ciki a jihar Kaduna da ke Najeriya da yadda aikin ciyar da yara a makarantun firmare yake a Najeriyar. A Nijar ma batun masu tsere wa gidajensu a Tillaberi. Ghana kuma na fama ne da matsalar daukewar wutar lantarki.
Shirin Safe
A Najeriya kuwa, gwamnati ce ta kaddamar da shirin ciyar da yara 'yan makaranta da nufin magance gararanbar da yaran suke yi a kan tituna. A Kamaru domin jin matakin da gwamnati ke dauka yayin da ake samun karuwar hadarurruka da ke lakume rayuwar mutane a kasar.
Dambarwar rabon mukamai a majalisar Najeriya
'Yan APC a majalisar tarayya sun yi tustu kan rabon mukamai
Shirin Safe
Za a ji yadda ake taya tashar Deutsche Welle murnar cika shekaru 70 da kafuwa. A Najeriya hukmomi na ganawa da 'yan jarida kan yadda za su hada wajen magance matsalolin tsaro a kasar. A Nijar ana samun matsala ce ta yankan dabbobi a gida maimakon wuraren da hukumomi suka samar.
Shirin Yamma
A cikin shirin za a ji cewa: Wasu kasashen Turai sun yi kira da a gaggauta kawo karshen zubar da jini a Zirin Gaza, Shugaban Ghana ya kai ziyarar aiki Burkina Faso kan batun tsaron iyakokin kasashen biyu.
Yunkurin neman mukamai a gwamnatin Tinubu
Hankalin 'yan siyasa na Najeriya na karkata ga warware matsalolin kasar zuwa ga samun madafan iko a sabuwar gwamnati,
'Yan siyasa na neman mukamai a gwamnatin Tinubu
Hankalin 'yan siyasa na Najeriya na karkata ga warware matsalolin kasar zuwa ga samun madafan iko a sabuwar gwamnati,
Siyasa gabannin rantsar da Tinubu
A daidai lokacin da Shugaba Buhari ke shirin mika ragamar mulki ga Bola Tinubu, fagen siyasar Najeriya na daukar zafi.
Hadarin jirgin ruwa ya kashe yara a Najeriya
Kananan yara 15 suka nitse a ruwa yayin kuma da wasu 25 suka bata a wani hadarin jirgin ruwa da ya faru.
Shafin da ya wuce
Shafi 46 daga 200
Shafi na gaba