You need to enable JavaScript to run this app.
Tsallake zuwa shafin jadawali
Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Bidiyo
Shirye-shiryen DW Hausa
Yankuna
Najeriya
Nijar
Afirka ta Yamma
Sassa
Siyasa
Zamantakewa
Wasanni
Mayar da hankali
Ilimin Fasahar Zamani
Shirye-shiryen DW Hausa
Bidiyo
Talabijin kai tsaye
Talla
Najeriya
Najeriya kasa ce da ke yammacin Afirka kuma ta na kan gaba wajen yawan al'umma a nahiyar Afirka.
Tsallake zuwa bangare na gaba Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Shirin Yamma
Wani sabon labari na cewa China na yunkurin kafa cibiyar lekan asiri a tsibin Kuba da ke kusa da Amirka, Shugaba Macky Sall ya lashi takobin kawo karshen rikicin siyasan Senegal kafin karshen watan Yuni.
Kammala zaman majalisar Najeriya ta tara
Kammala wa'adin majalisar dokokin Najeriya bayan shekaru hudu tana aikin a yin dokoki da saka ido kan bangaren zartaswa.
Kammala zaman majalisar Najeriya ta tara
Kammala wa'adin majalisar dokokin Najeriya bayan shekaru hudu tana aikin a yin dokoki da saka ido kan bangaren zartaswa.
Najeriya: Takaddama kan cire tallafin man fetur
Gwamnatin Najeriya karkashi sabon Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta tabbatar da tsarin cire tallafin man fetur.
Shirin Yamma
A cikin shirin za a ji yadda a Najeriya Kungiyar Dattawan Arewa ke nazarin kamun ludayin mulkin Shugaba Bola Ahmad Tinubu.
Nigeria Air zamba cikin aminci inji majalisar wakilai
Badakalar cin hanci a Nigeria Air
Boko Haram ta sace makiyaya 30 a Nejeriya
Wasu da ake zaton 'yan Boko Haram ne sun sace makiyaya akalla 30 a wasu kauyuka da ke Arewa maso gabashin Najeriya.
Shirin Safe
A cikin shirin za a ji cewa: 'Yan Boko Haram sun yi garkuwa da makiyaya 30 a Arewacin Najeriya, wani dan bindiga dadi ya halaka mutane biyu a bikin yaye dalibai a Amirka.
Shirin Yamma
A Najeriya kungiyar IPOB mai neman kafa kasar Biafra ta janya dokar da ta kakabawa al'ummar yankin kudu maso gabashin Najeriya. A Jamhuriyar Nijar kuwa za ku ji cewa, wata takaddama ta kunno kai tsakanin ministan ilmi mai zurfi da ma'aikatan jami'o'i na kasar.
Shirin Rana
Gwamnatin kasar Ukraineta ce, harin da Rasha ta kai kasar da ya lalata madatsar ruwanta, laifi ne na yaki.
Mai sana'ar sayar da shayi a Kano
Matasan da ke sana'ar shayi a jihar Kano da ke Najeriya, sun ce suna alfahari da sana'ar tasu.
Ina makomar yajin aiki a Najeriya?
Kungiyoyin kwadago a Najeriya, sun dakatar da yajin aiki na sai baba ta gani da suka shirya shiga kan cire tallafin mai.
Shirin Safe
Shirin ya kunshi labarai daga sassan duniya da rahotanni, ciki har da matakin hana fataucin dan adam daga Najeriya da Cote d'Ivoire da gwamnatocin kasashen biyu ke yi.
Shirin Yamma 05.06.2023
A jihar Filaton Najeriya, an shiga halin rudani game da shugabancin majalisun kananan hukumomi, bayan gwamnan jihar ya dakatar da shugabanin kananan hukumomi 17. Ma’aikatar lafiya a Kamaru ta tabbatar da yadda cutar kwalara ta halaka mutane sama da 400.
IPOB na ci gaba da tilasta wa al'umma zaman gida
Kungiyar IPOB ta ci gaba da tilasta wa al'ummar yankin Kudu maso Gabashin Najeriya zaman gida.
Illolin zaman gida a Kudancin Najeriya
'Yan Kungiyar IPOB sun ci gaba da aiki da tsarin tilasta wa jama'ar yankin Kudu maso Gabashin Najeriya zaman gida.
Shirin Rana
A cikin shirin bayan Labaran Duniya muna tafe da rahoto kan shirin kungiyar kwadago ta NAjeriya na sasantawa da gwamnati kan cire tallafin man fetur, kafin daukar matakin yajin aiki da ta kudiri yi idan ba a biya bukatun da ta mika ba. Akwai sauran rahotanni da shirye-shiryen da muka saba gabatar muku.
Tarihin sabon mataimakin shugaban Najeriya Kashim Shettima
Takaitaccen tarihin sabon mataimakin shugaban kasar Najeriya Kashim Shettima, daga bakin Dakta Lawal Ja'afar Tahir na Sashen koyar da Tarihi a Jami'ar Jihar Yobe da ke Damaturu.
Shirin safe
A Najeriya, sauye-sauye a kafafen sadarwar zamani na kara bankado sirrin boye musamman a dangantaka tsakanin jama'ar gari da jami'an tsaro.
Najeriya: Yan kwadago na barazanar yin yajin aiki
Kungiyar kwadagon Najeriya ta bai wa gwamnatin Shugaba Tinubu wa'adin janye matakinta na cire tallafin mai.
Gwamnatin Tinubu na fuskantar barazana
Kungiyar kwadagon Najeriya ta bai wa gwamnatin Shugaba Tinubu wa'adin janye matakinta na cire tallafin mai ko kuma ta tsunduma yajin aiki.
Gaskiyar Magana: Kamun ludayin gwamnan jihar Kano
A cikin shirin mun tattauna zargin bita da kulli da tsohuwar gwamnatin jihar Kano ke wa sabuwar gwamnatin jam'iyyar NNPP.
Sabuwar gwamnatin Najeriya a jaridun Jamus
Akasarin jaridun Jamus sun yi sharhi kan shagulgulan bikin rantsar da sabuwar gwamnatin Najeriya.
Shirin Yamma
A cikin shirin za a ji halin da ake ciki a Najeriya bayan da hukumar Alhazai ta ci gaba da jigilar maniyyata.
NNPC zai ja da baya daga mamaye fagen man Najeriya
NNPC zai ja da baya daga mamaye fagen man Najeriya
Matsalar tsadar man fetur a Najeriya
Batun cire tallafin man fetur da gwamnatin Najeriya ta sanar ya janyo tsadar sa a fadin kasar.
Bukatar gudanar da bincike a kan gyaran matatun man Najeriya
Bukatar gudanar da bincike a kan gyaran matatun man Najeriya
Takaddama kan canjin dala a Najeriya
Babban bankin Najeriya ya bullo da sabon tsarin barin kasuwa ta yi halinta a harkar canji.
Shirin Yamma
A cikin shirin za a ji cewa: Kamfanin mai na tarayyar Najeriya ya tabbatar da karin farashin man fetur, Rasha ta yi martani da kakkausan lafazi kan matakin Jamus na rufe wasu kanannan ofisoshin jakadancinta.
Najeriya: NNPC ya yi karin kudin man fetur
Kamfanin man fetur na Najeriya NNPC, ya tabbatar da yin kari a kan farashin litar mai a fadin kasar.
Gwamnatin Bola Tinubu ta gaji manyan matsaloli
Gwamnatin Tinubu da ta yi alkawarin sauyi ta fara mulki tare da gadon manyan ayyukan da ke iya lashe kudin kasar.
Matashi mai nakasa da ya yi gida a sana'ar faci
Wani matashin mai bukata ta musamman a jihar Katsina ya kama sana'ar faci maimakon bara.
Shirin Safe
A cikin shirin za a ji kungiyar ECOWAS ta yi amfani da wani taron kasuwanci da hada-hadar kudi da ya gudana a Accra na kasar Ghana wajen bijiro da batun samar da kudi na bai daya na Eco.
Shirin yamma
Sanarwar dakatar da sayar da kadarorin gwamnatin jihar Kano da tsohuwar gwamnatin jihar ta Abdullahi Umar Ganduje ta yi na ci gaba da jawo cece-kuce a tsakanin al'ummar Kanon.
Shirin Rana
Shirin ya kunshi kokawar da 'yan Najeriya ke yi game da karancin man fetur bayan sanarwar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu game da janye tallafin mai. 'Yan Nijar 'yan na bayyana fatansu ga sabuwar gwamnatin Najeriya da kuma matsin lambar kasashen duniya kan Yuganda da ta samar da dokar hukunta masu neman jinsi.
Za a dawo da kayan tarihin Benin
Jamus za ta dawo Najeriya da kayan tarihi
Najeriya: Dogayen layuka a gidajen mai
Najeriya: Sabuwwar gwamnati ta cire kudaden tallafin mai
Shirin Safe
Shirin ya kunshi labarai da rahotanni har da halin da ake ciki a Najeriya bayan rantsar da sabuwar gwamnati a karkashin jagorancin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Nijar da Najeriya sun kashe 'yan ta'adda
Rundunar hadin gwiwar Najeriya da Nijar sun yi nasarar halaka akalla mayakan jihadi 55 a yayin wani samamen hadin gwiwa.
Tinubu: Zan dama da mata da matasa
Bola Ahmed Tinubu ya lashi takobin yin aiki da mata da matasa
Shirin Yamma
Bayan Labaran Duniya shirin ya duba mahimman batutuwa da suka dauki hanakalin al'ummar Najeriya a jawabin sabon shugaban kasar Bola Ahmed Tinubu.
Shirin Rana.
A cikin shirin za aji Sabon shugaban Najeriya ya sha rantsuwar kama aiki a yau, Bola Ahmed Tinubu, ya yi wa 'yan kasar alkawari cewa zai yi jagoranci ba tare da sanya san rai ko son zuciya ba.
Shirin Rana
Gwamnatin Ukraine ta sanar da cewa sojojinta na sama sun yi nasarar dakile wani gagarumin hari na jirage marar matuka da Rasha ta kai wa birnin Kiev fadar gwanmatin kasar.
Shirin Safe
A cikin shirin za a ji cewa: Al'ummar Turkiyya sun fara kada kuri'ar zaben shugaban kasa zagaye na biyu, China ta kaddamar da jirgin saman jigilar fasinja na farko da kasar ta kera.
Shirin Safe
A cikin shirin za a ji cewa: Wani kazamin hadarin mota ya yi ajalin mutane 16 a Kamaru, Mutane biyu sun mutu a Habasha yayin zanga-zagar adawa da rusa wani masallaci.
Shirin Rana.
A cikin shirin za a ji cewa a Najeriya, Kotun kolin kasar ta yi watsi da karar da jamiyyar adawa ta PDP ta shigar kan zababben mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima. a Jamhuriyar Nijar matasa na shiga wadanda ke tafiya kasar Libiya ci rani dawowa gida da tabin hankali.
Rabuwar kawuna a Najeriya na kara yawaita
A cikin bakar gabar gado ta sama da shekaru 50, aka gudanar da zabukan Najeirya a watan Fabrairun da ya gabata.
Gaskiyar Magana: Sharholiya a gwamnatin Shugaba Buhari
A wannan makon shirin ya duba yadda rayuwar matasa ta kasance a mulkin Shugaba Buhari na Najeriya, inda ake zargin ya gudanar da gwamnati mai cike da sharholiya.
Shirin Safe
A cikin shirin za a ji cewa Hukumar kare hakkin bili'Adama ta Amnesty International, ta bukaci gwamnati mai jiran gado a Najeriya ta tabbatar da cewa kamfanin man Shell ya biya dukannin diyya na yankin Niger Delta. A Nijar, ana nuna damuwa kan matasan da ke zuwa cirani kasar Libiya ke komawa da tabin hankali.
Shirin Yamma
A cikin shirin za a ji shekaru 60 da suka gabata aka kafa kungiyar hadin kan Afirka OAU, kafin daga bisani a sauya mata suna zuwa kungiyar Tarayyar Afirka AU.
Shafin da ya wuce
Shafi 45 daga 200
Shafi na gaba