You need to enable JavaScript to run this app.
Tsallake zuwa shafin jadawali
Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Bidiyo
Shirye-shiryen DW Hausa
Yankuna
Najeriya
Nijar
Afirka ta Yamma
Sassa
Siyasa
Zamantakewa
Wasanni
Mayar da hankali
Ilimin Fasahar Zamani
Shirye-shiryen DW Hausa
Bidiyo
Talabijin kai tsaye
Talla
Najeriya
Najeriya kasa ce da ke yammacin Afirka kuma ta na kan gaba wajen yawan al'umma a nahiyar Afirka.
Tsallake zuwa bangare na gaba Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Shirin Rana 16.12.2023
Shirin Safe 16.12.2023
MSF na kwashe jami'anta daga arewacin Najeriya
MSF ta ce rincabewar lamura a Zamfara, ya tilasta mata janye wasu jami'anta daga Zurmi inda ake samun musayar wuta.
Drasin Rayuwa 13.12.23
Shirin ya duba ayyukan dogaro da kai na mata da zamantakewar aure.
Tasirin siyasar ubangida ko akasinsa
Rikicin cikin gida a siyasar Najeriya tsakanin iyayen gida da yaransu
Shirin Yamma: 15.12.2023
Gaskiyar Magana: Zanga-zangar mata a Kano
ECOWAS ta bukaci a saki Bazoum da iyalansa
Kotu ta bukaci sojojin da suka yi juyin mulki a Nijarkan gaggauta sakin shugaban kasar da suka kifar da iyalansa.
Katsina: Lalacewar gine-ginen makarantu
Matashi mai zanen gine-gine a Kaduna
Shirin Rana 14.12.2023
'Yan Ambazoniya na kai hari Najeriya
'Yan tawayen Ambazoniya na Kamaru, sun afkawa wasu kauyukan a jihar Cross River da ke makwabciyar kasa Najeriya.
Nijar na takaddama da ECOWAS da Najeriya
Sojojin da suka yi juyin mulki a Nijar, sun zargi Najeriya da bai wa tsofaffin jami'an gwamnatin kasar mafaka.
Dandalin Matasa: 14.12.2023
Matasa da dama sun samu mukamai a wasu jihohin Najeriya musamman na Arewa, sai dai yawancin gwamnatocin jihohin na fuskantar shari'a a kotunan sauraron kararrakin zabe. Ina makomar wadannan matasa idan shari'ar ta sauke gwamnonin da suka nada su? Shirin Dandalin Matasa ya tattauna wadannan batutuwa.
Shirin Yamma 13.12.2023
Shirin Rana 13.12.23
Rage amfani da makamashin da ba a sabuntawa
Kasashe za su takaita amfani da makamashin da ba a sabuntawa
Najeriya: 'Yan Boko na da hannu cikin matsalar tsaro
'Yan boko da hannu a tabarbarewar tsaro a arewacin Najeriya
Rikicin siyasar jihar Rivers ya dauki sabon salo
Dambarwar rikicin jihar Rivers na kara daukar zafi
Shirin Rana 12.12.2023
Shirin Taba ka Lashe 13.12.2023
Shirin ya duba al'adai kabilar Kanuri ko Bare-Bari wadanda suka yi fice wajen amfani da turaren wuta da sauran nau’in turare da ake amfani da su wajen sa kamshi a daki ko ofis ko kuma wurin sana’a
Tinubu: Har yanzu bai bayyana dukiyar da ya mallaka ba
Shugaba Tinubu bai bayyana wa 'yan Najeriya ba dukiyyarsa
Abu Namu: 15.11.2023
Matsalolin mata a gidajen aure
ECOWAS za ta tattauna da sojojin Nijar
ECOWAS ko CEDEAO, za ta tattauna yiwuwar sassauta takunkumin tattalin arzikin da ta kakabawa Nijar bayan juyin mulki.
Shirin Yamma: 10.12.2023
Shirin Safe: 10.12.23
Shirin Safe: 10.12.23
Ecowas za ta tattauna batun Nijar
Ecowas za ta tantance kan batun takunkumin Nijar
Shirin Yamma
Matatar man fetir ta Aliko Dangote ta fara aiki
A Najeriyar babbar matatar man fetir di nan ta hamshakin attajirin nan Aliko Dangote ta fara aiki.
Shirin Yamma: 08.12.2023
Cin hanci da karbar rashawa na karuwa a Najeriya
A jajibirin ranar yaki da cin hanci ta duniya(09.12.23) 'yan Najeriya na bayyana damuwa sakamakon karuwar cin hanci
Shirin Rana 08.12.2023
Darasin Rayuwa: 05.12.2023
A Najeriya, al'umma na nuna damuwa kan asarar kudaden da suke yi a bankunan saboda damfara
Sharhunan Jaridun Jamus: 08.12.2023
Harin soji a Najeriya kan farar hula da sabuwar yarjejeniya tsakanin Rasha da Nijar sun dauki hankali a Jaridun Jamus
Gaskiyar Magana: Harin sojojin Najeriya na kuskure a Kaduna
Shirin Safe: 09.12.2023
Shirin Yamma 07.12.2023
Siyasar Najeriya: Hade kan 'yan adawa
Jam'iyyun adawar Najeriya sun kaddamar da sabon kawance, wanda ke da fatan kawo karshen mulkin jam'iyyar APC.
Kotun ECOWAS ta kori karar sojojin Nijar
Gwamnatin mulkin sojan Jamhuriyar Nijar da wasu mutane tara, sun gaza samun nasara a kara suka shigar a kotun ECOWAS.
Kotun ECOWAS ta yi watsi da karar Nijar
Kotun ECOWAS ta ce gwamnatin sojin Nijar ba ta da hurumin kalubalantar matakin kungiyar na saka mata takunkumi.
Shirin Rana: 06.12.2023
Ziyarar shugaban DW Hausa a Fadar Sarkin Kano
Shugaban Sashen Hausa na DW, Mohammad Nasir Awal ya kai ziyarar fadar Sarkin Kano da ke Najeriya.
Najeriya ana gudanar da kasuwancin dabbobi
A jihar Katsina da ke Najeriya ana gudanar da kasuwancin dabbobi a matsayin hanyar gudanar da rayuwa ciki hadda kasuwancin rakuma.
Najeriya ta fadada hanyar samun kudin shiga
Alamun girman rikicin tattalin arzikin Najeriya inda gwamnatin kasar ta yi gwanjon wani jirgi na shugaban kasa.
Shirin Yamma 05.12.2023
An binne gawa 85 a kauyen Tudun Biri
Adadin wadanda suka mutu a harin bam na jirgin marasa matuki a Najeriya zai iya karuwa
Taba Ka Lashe: 29.11.2023
Dangol Fulako al'adun Fulanin Nijar da Najeriya da Chadi da Kamaru
Shirin safe 05.12.2023
Kano: Gidan abincin gargajiya
Faifen bido kan gidan abincin gargajiya a jihar Kano da ke Najeriya
Shirin Yamma 04.12.2023
Shafin da ya wuce
Shafi 34 daga 200
Shafi na gaba