You need to enable JavaScript to run this app.
Tsallake zuwa shafin jadawali
Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Bidiyo
Shirye-shiryen DW Hausa
Yankuna
Najeriya
Nijar
Afirka ta Yamma
Sassa
Siyasa
Zamantakewa
Wasanni
Mayar da hankali
Ilimin Fasahar Zamani
Shirye-shiryen DW Hausa
Bidiyo
Talabijin kai tsaye
Talla
Najeriya
Najeriya kasa ce da ke yammacin Afirka kuma ta na kan gaba wajen yawan al'umma a nahiyar Afirka.
Tsallake zuwa bangare na gaba Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Najeriya ta shirya hukunta masu daukar nauyin ta'addanci
Najeriya na shirin gurfanar da wasu mutane da kamfanoni har 15 bisa zargin samar da kudade ga masu ta'adda.
Shirin Safe 20.03.2024
Shirin Safe 20.03.2024
Shirin Rana 19.03.2024
Dabi'ar sace-sacen mutane na kara kamari a Najeriya
Sau takwas ne aka sace mutane cikin wata guda a Najeriya, duk da fasahohin zamani a fannin tsaro da gwamnati ta mallaka.
Satar mutane na kara samun gindin zama a Najeriya
Acewar AFP sama da mutum 87 aka sace a jihar kaduna, sama da mako guda da sace 'yan makarantar Kuriga a dai jihar.
Shirin Yamma 18.03.2024
Shirin Yamma 18.03.2024
Martani mai zafi kan kisan sojoji a Delta
Shugaba Bola Tinubu ya baiwa sojan Najeriya damar zakulo wadanda ke da alhakin hallaka wasu sojoji 16 a Delta.
Sojojin Najeriya sun musanta kai harin ramuwar gayya Delta
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya ba wa dakarun kasar umarnin bankado wadanda ke da hannu a kashe sojoji 16 a Delta.
Shirin Yamma: 17.03.2024
An ceto daliban jami'ar Gusau biyar daga hannun 'yan bindiga
Gwamnatin jihar Zamfara ta kubutar wasu daga cikin daliban jami'ar Gusau da aka sace
Sojojin Najeriya 16 sun halaka a jihar Delta
Rundunar tsaron Najeriya ta tabbatar da mutuwar sojojin kasar akalla 16 sakamakon far musu da aka yi a jihar Delta.
Shirin Safe 17.03.2024
Shirin Safe 17.03.2024
Shirin Yamma: 16.03.2024
Shirin Rana 16.03.2024
Shirin Rana 16.03.2024
Shirin Safe 16.03.2024
Shirin Safe 16.03.2024
Shirin Yamma 15.03.2024
Shirin Yamma 15.03.2024
Shirin Rana 15.03.2024 19
Damuwa game da garkuwa da mutane a Najeriya
Majalisar Dinkin Duniya ta nuna damuwa tare da neman ganin an yi bincike game da garkuwa da mutane a arewacin Najeriya.
NNPC: Matatar mai ta Fatakwal za ta koma aiki
Matatar mai ta Fatakwal za ta fara aiki
Dandalin Matasa 14.03.2024
Shirin ya duba al'adar "Ramadan Basket" da ke sa masoyi gaggwanje masoyiyarsa da kayan shan ruwa a Azumin Ramadana.
Tinubu ya yi watsi da biyan kudin fansa ga 'yan fashi
Gwamnatin Najeriya ta ce mai yiyuwa ta yi amfani da karfi wajen kubutar da mutanen da ake sace maimakon biyan fansa.
Shirin Yamma 13.03.2024
Najeriya ta bude iyaka da Jamhuriyar Nijar
Bayan share tsawo na lokaci ana takun saka, gwamnatin Najeriya ta bude iyakokinta da kasar Jamhuriyar Nijar.
Badakala a majalisar dattawa ta Najeriya
Sabuwar badala a majalisar dattawa ta Najeriya game da cushe cikin kasafin kudin kasar.
Hisbah tana keta hakkin dan Adam
Martani kan kamen Gandaye a Kano da ke Najeriya abin da masana a fannin shari'a ke cewar keta hakkin dan Adam ne.
Shirin Rana 13.03.2024
Shirin Yamma 12.03.2024
Shirin Yamma 12.03.2024
MACBAN: Gyaran tarbiyya da yaki da yaduwar makamai
Shugabannin Fulani a Najeriya sun himmatu gyaran tarbiyyar yayan Fulani da yaki da shan miyagun kwayoyi
MSF: Yunwa na barazanar halaka yara a Najeriya
Yunwa na neman zama ajalin kananan yara a jihohin arewacin Najeriya in ji kungiyar likitoci ta MSF
Sojojin Najeriya sun lashi takobin kubutar da daliban Kuriga
Sojoji sun shiga dazuka domin kubutar da daliban Kuriga sama da 300 da 'yan bindiga suka sace su a Kaduna da ke Najeriya
Barazanar tsaro ga makarantu
Ana ci gaba da fuskantar barazanar tsaro ga makarantu a jihohi da dama na Najeriya sakamakon matsalolin tsaron kasar.
Amsoshi Takardunku 09.03.2024: Tarihin Zabarmawan Najeriya
Shirin Rana 11.03.2024
Shirin Safe 11.03.2024
Shirin Safe 11.03.2024
Kokarin ceto daliban da aka sace a Kaduna
Al'ummar garin na Kuriga da ke jihar Kaduna a Najeriya, sun bukaci a samar musu da da tsaro na din-din-din a yankin.
Lafiya Jari 05.03.24
Cutar kuturta tana daga cikin cutukan da suke da wuyar sha'ani da tsadar jinya.
Darasin Rayuwa 06.03.2024
Nadama wani yanayi da 'dan adam kan shiga ciki da zarar ya aikata wani abu cikin fushi
Shirin Rana 08.03.2024
Gaskiyar Magana: Albarkacin Ranar Mata ta Duniya
Albarkacin Ranar Mata ta Duniya, shirin Gaskiyar Magana (08.03.2024) ya tattauna bukatar dafa wa mata domin cimma muradunsu da ba da gudumawa a harkokin rayuwar yau da kullum.
Shugaba Tinubu ya bayyana takainsa a kan sace dalibai
Najeriya: Gwamnati ta ba da umurnin ceto daliban da aka sace
Shirin Safe 08.03.2024
Shirin Safe 08.03.2024
Shirin Rana: 07.03.2024
Katsina: Noman dankali a gida
Wayar da kan dalibai da malaman makarantun sakandiren 'yan mata, yadda ake noman dnkalin Turawa a cikin buhu a Katsina.
Taro kan matsalolin Najeriya a Kaduna
Kammala taron neman hanyoyin magance bala'in talauci da tabarbarewar tsaro a Najeriya.
Matan da aka sace a jihar Borno sun zarta 100, in ji hukuma
Wasu majiyoyi sun nunar da cewar adadin mata da suka bace a karkarar Ngala da ke jihar Bornon Najeriya sun tasamma 100
Shirin Safe 07.03.2024
Shirin Safe 07.03.2024
Shirin Yamma
Tsohon shugaban Najeriya ya nemi kyautata mulki a Afirka
Tsohon shugaban Najeriya ya bayyana bukatar kasashen Afirka su fito da tsarin dimukuradiyya irin na nahiyar.
Yadda Sojoji ke wasannin don rage damuwa
Bayan fafatawa a fagagen fama hukumar kula da jami’an tsaro na Sojoji kan shirya wani lokaci da Sojojin da ke yaki da iyalansu za su yi wasanni domin rage damuwar da tashin hankalin sakamakon yaki da suke yi. Sojojin kan hadu da iyalansu su yi wasanni gami shakatawa da raye-raye da wake-wake gami da tande-tande wanda aka yi imanin yana taimaka musu wajen dawo da nitsuwa da tunanin su.
Yadda Najeriyya ta ci moriyar hulda da kasar Jamus
Gwamnatin Jamus ta ware makudan kudade domin tallafa wa Najeriya ta fannomni da dama ciki har da na wutar lantarki da layin dogo. Duk wannan a cikin wani yanayi na kyakyawar huldar da ke tsakanin kasashen biyu. A tattaunawar da ya yi da DW, ministan harkokin wajen Najeriya Amb Yusuf Maitama Tuggar, ya bayyana muhimman tsare-tsaren da kasashen biyu suka cimma ta fannonin diflomasiyya
Shafin da ya wuce
Shafi 29 daga 200
Shafi na gaba