SiyasaAfirka ta Kudu
Taron kasashen G20 a birnin Cape Town
February 26, 2025Talla
A wurin bude wannan taro na ministocin kudi na G20 da gwamnonin babban bankin tsakiya na Banque Centrale,Shugaba Cyril Ramaphosa ya yi gargadin cewar duniya na fuskanta barazanar koma baya. Pretoria na fargabar makomar Agoa,da yarjejeniyar kasuwanci tsakanin nahiyar Afirka da Washington, da kuma tallafin da Amurkake bayarwa na samar da makamashi. Wannan taron bita, kamar na ministocin harkokin waje a makon da ya gabata, ana gudanar da shi ne ba tare da halartar wakilin Amurka ba,saboda rashin zutuwa da sauran kasashsen duniya. A kan kara yawan harajin kwastam da shugaban kasar Amurka Donald Trump ya sakawa kasashe da dama.