You need to enable JavaScript to run this app.
Tsallake zuwa shafin jadawali
Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Bidiyo
Shirye-shiryen DW Hausa
Yankuna
Najeriya
Nijar
Afirka ta Yamma
Sassa
Siyasa
Zamantakewa
Wasanni
Mayar da hankali
Ilimin Fasahar Zamani
Shirye-shiryen DW Hausa
Bidiyo
Talabijin kai tsaye
Talla
Kano
Kano ke zama birni mafi girma mai hadadar kasuwanci a yankin arewacin Najeriya.
Tsallake zuwa bangare na gaba Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Dokar hana bara a Kano na cin karo da martani
Al'umma na yin martani mabambanta dangane da matakin haramta gararambar kananan yara da sunan bara a Kano.
Shirin Safe 26.02.2020
Shirin ya kunshi labaran duniya da kuma yadda kafofin sada zumunta na zamani ke ci gaba da tasiri a rayuwar al'umar Najeriya. Wani matashi a Kaduna ya yi nisa a aikin kera dakin kaji na zamani bayan karatun digiri a fannin gine-gine.
Sauyin sheka a siyasar Najeriya
Dimokuradiyya na samun koma-baya a Najeriya sakamakon sauyin sheka daga 'yan siyasar kasar.
Najeriya: Sauyin sheka na 'yan siyasa na barazana ga dimokuradiyya
Shirin Rana
Za a ji yadda rashin akidar 'yan siyasa a Najeriya ke shafar makomar dimukuradiyya
Shirin safe 22.01.2020
A Najeriya hukumomin lafiya a jihar Kano sun dukufa fadakar da jama’a hanyoyin kaucewa kamuwa da cutar Lassa bayan samu bullar cutar a jihar.
Shirin Yamma 21.01.2020
A labarin duniya na cikin shirin za ku ji cewa hukumomin kiwon lafiya a Jihar Kanon Najeriya sun tabbatar da sake billar cutar Lassa wacce tuni ta halaka wasu mutane uku da suka hada da likitoci biyu.
Bamirkiya ta biyo matshi Najeriya
Yawaitar hanyoyin sada zumunta na zamani wato Social Media na ci gaba da kawo sauye-sauye a rayuwar alummar duniya.
Cutar Lassa ta billa a Jihar Kano
Mahukunta a Jihar Kano sun tabbatar da mutuwar wasu likitoci biyu da wata mata daya a sakamakon kamuwa da cutar Lassa.
Hukuncin kotun koli kan zaben Ganduje da Tambuwal
kotun kolin Najeriya ta yanke hukunci kan shari'un gwamnonin Kano da Sokoto
Shirin Yamma 14.01.2019
A cikin shirin za ku ji a Najeriya kotun kolin kasar ce ta bayyana dan takarar jam'iyyar APC a matsayin halastaccen gwamnan jihar Imo, a daidai lokacin da kotun ta dage bayyana sakamakon shari'ar jihohin Kano da Sokoto.
Dandalin matasa: Hira da mawaki
Mawaki Adam Abdullahi da aka fi sani da Fresh Air ko Aku mai Bakin Magana ya ziyarci shirinmu na Dandalin Matasa.
Shirin Rana
A cikin shirin bayan labaran duniya za a ji cewa maganar sabbin masarautu a Kano na ci gaba da fuskantar Kwan-gaba Kwan- baya, inda gwamnatin jihar ta ce hukuncin kotu na hana girka shugabancin majalisar sarakuna bai shafeta ba.
Kano: Sabon salo a rikicin masarautu
Gwamnatin jihar Kano a Najeriya ta ce sarakuna suna nan a kan matsayinsu duk da bukatar dakatar da su da kotu ta yi.
Kano: Kotu ta dakatar da masarautu
Gwamnatin Kano ta yi fatali da umurnin babbar kotun jihar na dakatar da batun masarautun da ta kirkiro.
Sarki Sunusi zai jagoranci majalisar sarakuna a Kano
Nadin Sarki Muhammad Sunusi a matsayin shugaban majalisar sarakuna Kano na cigaba da samun martani
HDM: Matasa maza masu 'yan makaranta masu sana'ar tuya
Matasa 'yan makaranta masu neman na kansu da suka rungumi sana'ar tuya a jihar Kano
Shirin Yamma 29.11.2019
A cikin shirin za ku ji a jihar Kano da ke tarayyar Najeriya an cika shekaru 5 da wani harin bam ya hallaka masallata sama da dari uku a babban masallacin juma'a. Har yanzu akwai wadanda harin ya raunata wasu ma suna kwance a gida rashin kudin aiki ya tilasta musu zama da raunukan cikin yanayi na jiran tsammani.
Najeriya: Shekaru biyar bayan harin ta'addanci a Kano
Shekaru biyar bayan harin bam din da ya kasha sama da mutane 300 a masallacin juma ar kano
Rahoto kan cika shekaru biyar da harin ta'addanci a Kano
Hira da Kabiru Saidu Dakata shekaru biyar da harin Kano
Shirin Safe 22.11.2019
Gwamnatin Burkina Faso ta bayyana rashin jin dadi da kutsen da sojojin Mali suka yi a cikin kasar domin farautar mayakan kungiyoyin 'yan ta'adda ba tare da izini ba.
Shirin Yamma.
A cikin shirin bayan kun saurari labaran duniya za ku ji cewa a Najeriya ana ci gaba da mayar da martani kan matakin babbar kotun jihar na soke sarakunan da gwamnati ta nada a baya a Nijar kuma masu rawanin ne da ke lalubo bakin zaren matsalar rashin tsaro da ya addabi yankin Diffa.
Kotu ta soke sabbin sarakunan Kano
Babbar kotun jihar ta zartas da hukuncin rushe dokar da ta kirkiri sabbin sarakunan yanka guda 4 a Kano wanda ya sa sarakunan yanka suka zama guda biyar a jihar.
Kotu ta soke sabbin sarakunan Kano
Kotu ta rushe dokar da ta bai wa majalisar Jihar Kano damar kirkiro sabbin masarautu.
Ranar makewayi ta duniya
Mahukunta a jihar Kano sun samar da wani tsarin wadata jama’a da wuraren bahaya, bayan matsin lamba daga jami'an duba gari na lallai sai mutane sun kiyaye dokokin tsabta.
Shirin Safe
Za a ji an doka ta fara aiki kan samar da makeweyi a jihar Kano da ke arewacin Najeriya
Ceto yara tara da aka sace a Kano
A Najeriya iyayan yaran Kano tara da aka gano bayan sace su sun ce akwai sauran wasu yaran da dama a hannun barayin.
Shirin Safe 13.10.2019
Cikin shirin za a ji yadda matasa a Kano da ke Najeriya suka ja damarar dasa bishiyoyi don kyautata yanayi yadda aka saba a shekarun baya. Za kuma a ji Boko Haram ta kai hari a kan sojoji a wani yanki na jihar Borno.
Shirin Yamma: 02.10.2019
A cikin shirin bayan Labaran Duniya, muna tafe da rahotanni da suka hadar da na cika shekara guda da yi wa fitaccen dan jaridar nan dan asalin Saudiyya Jamal Khashoggi kisan gilla, a karamin ofishin jakadancin kasarsa da ke birnin Santanbul na Turkiyya. Akawai saran rahotanni da shirye-shiryen da muka saba gabatar muku.
Kano: Abba Kabir Yusuf ya sha kaye a Kotu
PDP da dan takararta Abba Kabir Yusuf sun sha kaye a gaban kotun sauraron kararrakin zabe da ke Kano a Najeriya.
Shirin Rana. 02.10.2019
A cikin shirin za a ji cewa wata kotu a Kano ta yi fatali da karar da dan takarar gwamna a karkashin inuwar jam'iyyar PDP ja shigar a gabanta yana mai kalubalantar zaben gwamnan jihar na jam'iyyar APC.
Korafe-korafe kan kudin beli da 'yan sanda ke karba
'Yan sandan Najeriya na shiga rikici bisa zargin amfani da kakinsu wajen karbar kudin beli daga iyalan wanda aka tsare.
Mata na shiga gararin aikatau a kasashen larabawa
Hangen Dala Bahaushe yace ba shiga birni ba
Bikin ranar Hausa ta duniya na shekarar bana
Masana sun gabatar a jami'ar Bayero da ke Kano da taron nazarin bunkasa da kalubalan da yaren Hausa ke fuskanta a duniya
Yadda aka gudanar da hawan Daushe
Duk da zaman dar-dar da ake ciki game da fargabar barkewar rikici, an gudanar da Hawan Daushe lafiya lau a jihar Kano
Mace mai gini
Wata matashiya a jihar Kano ta zabi aikin gini da ake ganin sana'a ce ta maza zalla
Abu Namu: Jaruman fina-finan Hausa na samun karbuwa sosai
Farin jinin jaruman fim na Hausa ya sanya sun samu karbuwa tsakanin mata da maza musamman ma matasa.
Shekaru 10 da fara rikicin tsagerun Boko Haram a Najeriya
Ranar 26 ga watan Yuli 2009 an wayi gari a Maiduguri da jin karajin harbe-harbe da ba su saba ji ba harkokin sun tsaya cak jami’an tsaro sun kai ruwa rana da ‘yan kungiyar da ake kira Yusufiyya ko ‘yan Boko Haram.
Abu Namu: Mata a masana'atar shirya fim ta Kannywood
Kannywood ta shahara a fannin shirya fina-finan Hausa masu kayatar da nishadantarwa.
Najeriya: Aikin jarida ya yi babban rashi
Rasuwar Umar Sa'id Tudunwada sakamakon hadarin mota, ta haifar da babban gibi a aikin jarida a Najeriya.
Shirin Rana 26.06.2019
Ranar da Majalisar Dinkin duniya ta ware domin yaki da shan miyagun kwayoyi. Hankali ya fi karkata a kan kwayoyin da ake yawan amfani da su irin su hodar ibilis.
Shirin Safe 26.06.2019
A cikin shirin za a ji cewa jama'a a jihar Kano a Najeriya na nuna damuwa kan yadda matsalolin aure ke kara kamari ta kai inda har ana samun kisan kai tsakanin ma'aurata.
Rikicin Ganduje da sarki: Buhari ya sa baki
Fadar shugaban kasa ta sa baki domin sulhunta tsakanin Ganduje da sarkin Kano.
Rikici ya karu tsakanin masarautar Kano da gwamnati
Babbar kotu jihar Kano da ke Najeriya ta ki amincewa da bukatar hana sabbin sarakunan da aka kirkira ci gaba da aiki.
Shirin yamma 14.06.2019
A cikin shirin za a ji batun neman kwace sandunan sarauta a sabbin masarautun gargajiya na Kano na neman ya gagara bayan da wani umarnin kotu ya katse hanzarin masu nada sarauta a Kano Najeriya. MDD ta nemi a binciki wa ya kai hari kan jiragen dakon mai a mashigar teku yankin Oman.
Takun saka tsakanin masarautar Kano da gwamnati jiha
Babbar kotu jihar Kano da ke Najeriya ta ki amincewa da bukatar hana sabbin sarakunan da aka kirkira ci gaba da aiki.
Shirin Safe 10.06.2019
A cikin shirin za ku ji cewa kungiyar tuntuba ta dattawan arewacin Najeriya ACF, ta ce ta tashi tsaye wajen ganin an dinke barakar da ta kunno kai tsakanin masarautar Kano da gwamnatin Ganduje.
Shirin Yamma 08.06.2019
Cikin shirin za a ji batun zaman sulhu da aka fara game da rikicin mulki tsakanin gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje da kuma Sarki Muhammadu Sanusi II. Akwai kuma labarin fafatawar da ake yi a gasar wasan kwallon kafa ta mata zalla a Faransa.
An soma sulhunta rikicin mulki a Kano
A jihar Kano ta Najeriya, an kama hanyar warware takaddamar da ta tasamma jawo hargitsi a jihar.
Shafin da ya wuce
Shafi 7 daga 12
Shafi na gaba