You need to enable JavaScript to run this app.
Tsallake zuwa shafin jadawali
Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Bidiyo
Shirye-shiryen DW Hausa
Yankuna
Najeriya
Nijar
Afirka ta Yamma
Sassa
Siyasa
Zamantakewa
Wasanni
Mayar da hankali
Ilimin Fasahar Zamani
Shirye-shiryen DW Hausa
Bidiyo
Talabijin kai tsaye
Talla
Kano
Kano ke zama birni mafi girma mai hadadar kasuwanci a yankin arewacin Najeriya.
Tsallake zuwa bangare na gaba Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Zaman dirshen a filin jirgin sama na Kano
Rahotanni daga Kano a Najeriya na cewar matasa na zaman dirshen a filin jirgin saman Kano don ganin an yi cikakken bincike game da jirgin nan mai makamai da ake tsare da shi.
Bincike a kan jirgin da aka kama a Kano
Kasar Rasha ta bayyana cewa bata da masaniya dangane da jirgin daukar kaya na kasar da jami'an tsaron Najeriya suka cafke a Kano.
An tsare Jirgin makare da makamai a Kano
Wani jirgin sama da ya taso daga Bangui zuwa Chadi makare da makamai da jirage uku masu saukar angulu a cikinsa ya fada hannun jami'an tsaro a tashar jiragen Malam Aminu Kano
Paparoma ya kammala ran gadi a Turkiyya
Yawan 'yan gudun hijira da rigingimun kasashe da dama sun dauki hankalin Paparoman lokacin wannan ziyarar ta sa musamman ma harin da aka kai a masallacin Kano.
Harin bama-bamai ya salwantar da rayuka a Kano
Sama da mutane 100 ne suka rasa rayukansu yayin da dama suka jikata sakamakon harin bama-bamai na kunar bakin wake da aka kai cikin babban masallacin Jumma'a na birnin Kano.
Ban Ki-moon ya yi tir da harin Kano
Sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya bukaci a hukunta wadanda suka salwantar da rayukan fiye da mutane 100 a hare-haren bama-bama da suka kaddamar a Kano.
Harin bama-bamai ya salwantar da rayuka a Kano
Sama da mutane 100 ne suka rasa rayukansu yayin da dama suka jikata sakamakon harin bama-bamai na kunar bakin wake da aka kai cikin babban masallacin Jumma'a na birnin Kano.
Mutane fiye da 60 sun mutu a harin bam a Kano
Akalla mutane 64 ne suka rasu, wasu kuma 126 suka samu raunuka a harin bama-baman da aka kai a Masallacin Sarki da ke birnin Kano na Tarayyar Najeriya.
An kai harin bam a masallacin Jumma'a a Kano
Rahotanni daga birnin Kano na arewacin Tarayyar Najeriya na cewa, wani bam ya fashe a masallacin Sarki da ke birnin na Kano yayin da dubban mutane suka hallara domin sallar Jumma'a.
Musulmin duniya na gudanar da bikin Sallah layya
A birnin Kano sabon sarki Muhammad Sanusi na biyu ya yi hawan Sallah duk kuwa da rashin tsaron da ake fama da shi wanda a baya ya ragewa Sallah armashi.
Sabon hari a jihar Kano da ke Najeriya
Mutane da dama sun hallaka yayin da wasu kuma suka jikkata, sakamakon wani mummunan hari da aka kai kwalejin ilimi ta Tarayya da ke jihar Kano a Najeriya.
Sabon shirin horas da malamai a Kano
A wani mataki na samar da ilmi mai inganci gwamnatin jihar Kano a Najeriya ta tura dubban malaman firamare manyan makarantun ilmi don su nakalci dubarun koyarwa.
Sabon harin bom a Kano
Ranar Laraba wata budurwa dauke da bom a jikinta ta kai hari a kwalejin fasaha a Kano, wanda ya zama shine hari irinsa na huu a birnin tun daga ranar Sallah tare da haddasa mutuwar mutane masu yawa
An sake kai harin kunar bakin wake a Kano
Ranar Laraba wata budurwa dauke da bom a jikinta ta kai hari a kwalejin fasaha a Kano, wanda ya zama shine hari irinsa na huu a birnin tun daga ranar Sallah tare da haddasa mutuwar mutane masu yawa
Harin mata masu hijabi, kalubale ga mata musulmi
Harin kunar bakin waken da wasu mata suka kai sanye da hijabi na zaman babbar barazana ga matan da suka sanya hijabi, ganin cewa zai yi tasiri a ma'amalarsu da jama'a
Harin mata masu hijabi, kalubale ga mata musulmi
Harin kunar bakin waken da wasu mata suka kai sanye da hijabi na zaman babbar barazana ga matan da suka sanya hijabi, ganin cewa zai yi tasiri a ma'amalarsu da jama'a
Wata 'yar kunar bakin wake ta tarwatse a Kano.
An sake kai harin kunar bakin wake a Kano, inda wata mata cikin hijabi dauke da bam ta tarwatse a tsakiyar jama'a, a wani gidan mai da ke Hotoro.
Harin bam a Jihar Kano
Bayan an kammala sallar Idi lafiya, aka sami rahotanninm hare-hare har biyu, daya a coci, daya a kusa da hanyar shiga babbar jami'ar Kano
Bam ya fashe a tashar manyan motoci ta Kano
'Yan sandan a Jihar Kano da ke Najeriya sun tabbatar da mutuwar mutum ɗaya kana wasu takwas suka jikkta, sakamakon fashewar bam a tashar manyan motoci a unguwar sabon gari.
Sabon harin bom ya kashe mutane a Kano
Wani bom da ya fashe a kwalejin nazarin kiwon lafiya da ke jihar Kano a tarayyar Najeriya wato School of Hygiene ya yi sanadiyyar salwantar rayuka da dama.
Sarkin Kano Sanusi ya shiga gidan sarauta
Mai Martaba Sarkin Kano Sanusi Lamido Sanusi ya shiga fadarsa da ke tsakiyar birni bayan rikicin da aka yi fama da shi a jihar sakamakon nada shi.
Sabon sarkin Kano kalubale ga Jonathan
Tun a matsayin shugaban babban bankin Najeriya Mallam Sanusi Lamido Sanusi ya ba wa gwamnati haushi, a yanzun ma haka ba zai canja ba a matsayin sarkin Kano.
Sanusi Lamido Sanusi sabon sarkin Kano
Gwamnatin jihar Kano ta kammala duk matakan mikawa sabon sarkin masarautar Kano kayakin al'adu wadanda suka tabbatar da cewa daga yanzu tsohon gwamnan babban bankin Najeriya ya zama sarkin Kano na 14
Kura ta lafa a Kano
Lamura sun fara komawa dai dai a Jihar Kano da ke Tarayyar Najeriya bayan rikicin da ya biyo bayan nada sabon Sarki Sanusi Lamido Sanusi
Sanusi Lamido Sanusi sabon sarkin Kano
Gwamnatin jihar Kano tatattabar da zaben Sanusi Lamido Sanusi tsohon gwamnan babban bankin Najeriya a matsayin sabon sarkin Kano na 14.
Zaman fargaba a Kano bayan tashin bama-bamai
A wani hali dake kara tabbatar da yanayin rashin tsaro a Najeriya, birnin Kano ya yi Fama da tashin bama-bamai da suka haddasa rasa rayukan mutane da dama
Fargaba a Kano bayan tashin bama-bamai
A wani hali dake kara tabbatar da yanayin rashin tsaro a Najeriya, birnin Kano ya yi Fama da tashin bama-bamai da suka haddasa rasa rayukan mutane da dama
Harin bam ya hallaka mutane a Kano
Wani harin bam da aka kai unguwar Sabon Garin Kano a daren jiya Lahadi ya yi sanadiyyar rasuwa mutane kimanin biyar tare da jikkata wasu da dama.
Ziyarar Jonathan a Kano na cike da cece-kuce
Shugaban Najeriya Goodluck Ebele Jonathan ya gudanar da gangamin karbar tsohon gwamnan kano Ibrahim Shekarau a Jam'iyyar PDP mai mulki. Sai dai masu fashin baki suka ce ya saba wa dokokin zaben kasar.
Ziyarar Jonathan a Kano na cike da kace-nace
Shugaban Najeriya Goodluck Ebele Jonathan ya gudanar da gangamin karbar tsohon gwamnan Kano Ibrahim Shekarau a jam'iyyar PDP mai mulki. Sai dai masu fashin baki suka ce ya saba wa dokokin zaben kasar.
Kame Almajirai a jihar Kano dake Najeriya
A kwanakin baya ne majalisar dokokin jihar Kano dake Tarayyar Najeriya ta kafa dokar hana bara da kuma tanadar hukunci mai tsauri ga duk almajirin da ya ki bin wannan doka. A yanzu haka dai dokar ta fara aiki gadan-gadan inda tuni aka kaddamar da fara kame almajiran da suka fito suna bara a kan titunan jihar.
An fara cafke almajirai a jihar Kano
Dokar haramta bara da majalisar dokokin jihar Kano a Tarayyar Najeriya ta kaddamar ta fara aiki, inda hukumomi a jihar suka ayyana fara kame almajiran da suka ki daina barar.
Taba Ka Lashe: 19.02.2014
Bikin mabiya darikar Kadiriya a Kano
Kano ta shiga yaki da shaye-shayen miyagun kwayoyi
Ganin yadda matasa ke kara shiga dabi'ar shan miyagun magunguna a Kano, gwamnati ta tashi tsaye domin kawo karshen wannan mummunan al'ada
Shugabannin APC na ganawa da bangaren PDP
Shugabannin APC na ziyartar gwamnonin PDP da su ke adawa da uwar jam'iyar, domin zawarcin gwamnonin su shigo APC
Mummunan harin bam a Kano
Mutane da yawa ne suka rasa rayukansu a tashin bama-bamai guga hudu a birnin na Kano bayan watanni da sararawar irin wadannan hare-hare.
Kame baki a Kano
Hukumomi a birnin Kano dake Tarayyar Najeriya sun kama daruruwan baki, da aka ce suna zama ba izini.
Shekaru 50 na Sarkin Kano kan gadon mulki
Alhaji Ado Bayero dai shi ne sarki na sha uku a jerin sarakunan Fulani na jihar Kano. A ranar goma ga watan Oktoban shekarar ta 1963 aka nada shi a matsayin sarkin na Kano.
Sojoji sun cafke wasu 'yan Kungiyar Hizbullahi a Kano
Askarawan Najeriya sun kaddamar da bincike domin hakikance mutanen da ke da hannu wajen jibge dimbin makaman da su ka bankado a Kano.
Hare haren bama bamai a Birnin Kano na tarrayar Najeriya
Hukumar 'yan sanda ta JTF ta ce ta kama wasu mutane guda biyu,waɗanda ake zargi da dasa bam ɗin a kusa da fadar sarki Kanon mai martaba Alhaji Ado Bayero.
JTF ta ce ta kashe 'yan bindiga a Kano
Rundunar tsaro ta JTF reshen kano ta yi wani artabu da wasu mayaka da ake kyautata zaton 'yan kungiyar Boko Haram ne inda ta hallaka 14 daga cikinsu, yayin da soja daya ya mutu.
Halin da ake ciki bayan harin bam a Kano
Rundunar 'yan sandan kano ta tabbatar da cewar wata mota kirar Golf shudiya ce ta kai harin kunar bakin wake kuma tuni rundunar ta bazama domin farautar masu kai harin.
Dakatar da tashar Wazobia a Kano
Dakatar da shirye shiryen wannan rediyo na da nasaba da sukar shirin ringakafin shan inna da ta yi. An tuhumi biyu daga cikin ma'aikatan a da laifin tunzura jama'a ga yin bore.
Illolin da ke tattare da hana acaba a Kano
Mutane miliyon guda da rabi za su rasa sana'ar su a Kano sakamakon kafa dokar hana daukar fasinja akan babur da zai fara aiki a ranar alhamis.Gwamnatin ta dauki matakin ne don magance matsalar tsaro dake addabar jihar.
'Yan bindiga sun kai hari ga tawagar Sarkin Kano
Aƙalla mutane ukku sun rasa rayuka sanadiyar harin da ya rutsa da tawagar mai martaba Sarkin Kano Alhaji Ado Bayero.
An cafke matasan da ake zargi da hallaka 'yan majalisa biyu a Kano
Rundunar 'yan sandar jihar Kano ta gano masu alhakin aikata ta'adin kisan kai.
Ƙarancin kayan koyarwa na kassara karatun yara
Ilimi musamman na yara na ƙara samun koma baya a jihar Kano duk da kuɗaɗen da gwamnatoci ke ware wa fannin na ilimi.
Zanga-zangar kin jinin Amirka a Kano
Daruruwan musulmin Kano sun amsa kirar da wata kungiyar 'yan shi'a ta yi, ta gudanar da zanga-zangar kin jinin Amirka bayan fim din batanci da aka fitar a Amirka.
An kai wa Boko Haram Farmaki a Kano
Jami'an tsaro a Najeriya sun yi iƙirarin nasarar hallakawa da kame 'yan ƙungiyar Boko Haram
Cin hanci tsakanin 'yan sanda a Najeriya
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta bayyana cafke wasu jami'anta 17 waɗanda ta samu suna karɓar cin hanci a shingaye daban daban da aka aika su domin tabbatar da tsaro.
Shafin da ya wuce
Shafi 11 daga 12
Shafi na gaba