SiyasaAmurka
Za a sake tattaunawa tsakanin Iran da Amurka
May 9, 2025Talla
Wannan taro zai gudana ne gabanin ziyarar Donald Trump a yankin Gabas ta Tsakiya, a makon gobe. A ranar Lahadi ne ake sa ran manzon musamman Steve Witkoff zai je kasar Oman domin tattaunawa da Iran a zagaye na hudu, inji wata majiya mai tushe da ta nemi a sakaya sunanta.
Amurka da Iran abokan gaba na tsawon shekaru 40 sun fara tattaunawa kan batun nukiliyar Iran da Oman ke shiga tsakani tun ranar 12 ga weatan afrilun da ya gabata