You need to enable JavaScript to run this app.
Tsallake zuwa shafin jadawali
Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Bidiyo
Shirye-shiryen DW Hausa
Yankuna
Najeriya
Nijar
Afirka ta Yamma
Sassa
Siyasa
Zamantakewa
Wasanni
Mayar da hankali
Ilimin Fasahar Zamani
Shirye-shiryen DW Hausa
Bidiyo
Talabijin kai tsaye
Talla
Guguwar Neman Sauyi
Guguwar neman sauyi ta kada a kasashe da dama na Larabawa inda mutane suka bukaci sauyin shugabanci.
Tsallake zuwa bangare na gaba Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Masar na muradin shiga kungiyar BRICS
BRICS da ke wakiltar al'umma sama da biliyan uku dai, ta na zama wani bangare da hankalin Duniya ya koma kai a maimakon Amurka da Turai da a baya suka fi tasiri.
Mubarak zai sake gurfana a kotu?
A ranar 13 ga watan Afrilu tsohon shugaban Masar, Husni Mubarak zai sake gurfana a gaban kotu bisa zargen da ake masa na kashe masu zanga-zanga.
Ziyarar Kerry a Masar ta gamu da boren 'yan adawa
Sakataren harkokin wajen Amirka John Kery na wata ziyara a Masar inda ya ke cin karo da zanga zanga da kuma kiraye kirayen yin watsi da shi.
Mutane 19 sun hallaka a Masar
Fashewar wani balan-balan wanda ke yawo da masu yawon bude ido a Masar, ya kama wuta ya fashe, mutane 2 kadai suka yi rai daga cikin 21
Yan sanda na ci gaba da gallazawa jama'a a Masar
Tun daga makonnin baya ake samun rahotanni na karuwar rashin imanin yan sanda kan masu zanga-zanga da yan adawa a Masar
Zanga-zangar nuna goyon baya ga shugaba Mursi na Masar
Magoya bayan shugaba Mohammed Mursi na Masar sun fito sun yi Allah wadai da tashe-tashen hankulan da suka zargi 'yan adawa da haddasawa
An fara taron kolin Kasashen Musulmi a Alkahira
Halin da Siriya take ciki na tsaka-mai-wuya na daga cikin al'amuran da zasu dauki hankali a zauren taron kungiyar musulmi ta OIC
Shugaban ƙasar Iran na tattaunawa da takwaransa na Masar
A karon farko cikin shekaru 30 shugaba Mahmoud Ahmadinejad na yin ziyara a ƙasar tun, bayan da ƙasashen biyu suka katse hulɗa a shekarun 1980.
Babu cigaban a zo a gani Masar tun hawan Mursi kan karagar mulki
Murna ta koma ciki a Masar bayan kifar da mulkin tsofan shugaban ƙasa Hosni Mubarak
An ƙara tsaurara matakan tsaro a Masar
An baza jami'an tsaro a kusa da fadar shugaban ƙasar a jajibirin taho mu gama ɗin da a ka yi a harabar wanda a cikin wani mutumin ya rasa ransa
Ci gaba da kalubalantar shugaban Masar
'yan sandan Masar sun yi amfani da karfi wajen hana masu zanga zanga kusantar fadar shugaban kasa a lokacin wata zanga zanga da babbar jam'iyar adawa ta kira a Alkahira.
'Yan siyasar Masar sun dauki matakin kawo karshen rikici
Wakilan manyan jam'iyyun siyasar kasar Masar sun dauki mataki game da tashin hankalin da ya ki ci ya ki cinyewa a kasar.
Angela Merkel ta gargaɗi shugaban Masar da ya tattauna da yan adawa
Shugabar ta baiyana haka ne a taron manema labarai na haɗin gwiwa da shugabannin biyu suka yi a birnin Berlin a ziyarar da Mohamed Mursi ke yi a Jamus
Hanyoyin inganta ma'amala tsakanin Jamus da Masar
Mohammad Mursi ya ziyarci Jamus a daidai lokacin da ƙasar Masar ta faɗa cikin mawuyacin halin tattalin arziki da rikicin siyasa.
Rikice-rikice ka iya rusa Masar
Babban habsan sojan ƙasar Masar ya yi gargadin cewa rikice-rikicen siyasan da ƙasar ke fuskanta ka iya durƙusar da ita baki daya
Kafa dokar ta baci a wasu yankunan Masar
Bayan barkewar kazamin fadan da ya lamshe rayukan mutane da dama, shugaba Mohammed Mursi ya ayyana dokar ta baci a jihohi uku da ke yankin mashigin ruwan Suez.
Sabon rikici ya sake barkewa a Masar
Hukumomi a kasar Masar sun ce kimanin mutane goma sha shidda sun kwanta dama a yankin Port Said biyo bayan boren da al'umma su ka yi a wannan Asabar din.
Bikin cikar shekaru biyu da yin juyin juya hali a Masar
Yan adawa na shirin gudanar da wani gangami dangane zagayowar cikkar shekaru biyu da yin juyin juya halin da ya kifar da gwamnatin shugaba Hosni Moubarak
Asusun IMF zai agaza wa kasar Masar
Asusun bada lamuni na duniya wato IMF, ya tura jami'ai a kasar Masar don tattauna matsalar tattalin arzikin kasar.
Yunkurin hari ga mabiya addinin koptik a Masar
Mabiya addinin koptik a kasar Masar na yawan fuskantar barazana daga masu tsautsauran kishin islama.
Hari akan masu boren adawa da gwamnatin Masar
'Yan bindiga dadi sun bude wuta akan masu bore a dandalin Tahrir da ke zama cibiyar kifar da gwamnatin Mubarak.
Sabon tsarin mulkin Masar ya fara aiki
Shugaban ƙasar Masar Mohamed Mursi ya rantaba hannu kan sabon kundin tsarin mulki
Sakamakon zaɓen raba gardama a Masar
Hukumar zaɓe ta ƙasar ta sanar da cewar kashi biyu bisa uku na waɗanda suka kaɗa ƙuri'un sun amince da daftarin kudin tsarin mulkin
Jiran sakamakon zaɓen kundin tsarin mulki a Masar
'Yan adawar Masar za su shigar da ƙara kotu domin ƙalubalantar sakamakon zaɓen saban kundin tsarin mulki.
Zaben raba gardama a Masar cikin rigingimu
Al'umar kasar Masar na kada kuri'a a zagaye na biyu na zaben raba gardama a kan daftarin kundin tsarin mulkin kasar da ake takaddama kansa.
'Yan adawar Masar sun ce an yi magudi a kuri'ar raba gardama
Gamayyar 'yan adawar Siriya sun nuna rashin amincewarsu da yadda aka kada kuri'ar raba gardamar kan daftarin kudin tsarin mulkin kasar wanda aka gudanar da ita a wannan Asabar.
Rikicin Siyasar ƙasar Masar
Magoya bayan kudin tsarin mulkin ƙasar da masu yin adawa da shi na ci gaba da yin kampe gabannin zaɓen raba gardama
Cikas ga kokarin sulhunta rikicin Masar
Karancin mahalarta taron sulhu a Masar ya tilastawa sojoji jinkirta gudanar dashi.
An soke dokar da ta janyo cece kuce a Masar
Shugaban ƙasar Masar Mohamed Mursi ya kawar da ayar dokar da ta bashi ƙarfi fiye da kima
An umarci masu zanga-zanga da su bar fadar shugaban Masar
Rundunar sojin Masar ta ba 'yan adawa da kuma masu goya bayan shugaba Muhammad Mursi umarni da lallai su fice daga wajen da fadar shugaban kasar inda su ke zanga-zanga.
Al'amura sun rincabe a Masar
Magoya bayan shugaban Masar Mohammed Mursi yanzu so suke su toshe wa masu adawa da shi hanyar garzayawa kotu.
Alƙalai za su sa ido a ƙuri'ar raba gardama a Masar
Babbar majalisar ƙoli ta masu shari'a a Masar ta nuna aniyar sanya ido a zaɓen raba gardama kan daftarin kundin tsarin mulkin ƙasar.
Zaɓen raba-gardama a Masar
Nan da makonni biyu ne Misirawa za su jefa ƙuri'ar yin na'am da daftarin tsarin mulkin ƙasar ko kuma watsi da shi.
Zanga-zanga a Masar
Dubban masu goyan bayan Mohammad Mursi sun shirya zanga-zanga a birane daban-daban.
Zanga-zanga a Masar
Dubban mutane ne a Masar su ka gudanar da zanga-zanga bayan da majalisar rubuta kundin tsarin mulkin ƙasar ta amince da daftarin kundin tsarin mulkin da aka rubuta.
Mafita ga rikicin siyasar Masar
Masar ta ce akwai yiwuwar ƙuri'ar raba gardama akan tsarin mulki ta warware rkicin da ƙasar ke fama dashi.
Taƙƙaddama game da saban kundin tsarin mulki a Masar
'Yan adawar Masar sun zargi 'yan uwa musulmi da yunƙurin ƙaddamar da shari'a a kudin tsarin mulki.
Gwamnatin ƙasar Masar na fuskantar ƙalubale
Ƙungiyoyin 'yan addawa sun dage sai shugaba Mohamed Mursi ya yi watsi da wata ayar doka, mai ba shi cikkaken iko
Mursi ya karya doka?
Shugabannin adawa a kasar Masar sun yi kira da a shiga zanga-zanga domin nuna rashin amincewa da matakin shugaba Mohammed Mursi na ayyanar da dokar bai wa kansa ikon yin yadda ya so.
'Yan gudun hijirar Siriya sun shiga halin ni 'ya su a Masar
Hukumar kula da 'yan gudun hijira ta Majalisar Dinkin Duniya( UNHCR) ta ce za a samu karuwar 'yan gudun hijrar daga Siriya sakamakon kara rincabewar rikicin kasar.
Christen in Angst
Ägyptens Christen haben Angst vor der neuen Macht der Islamisten.
Yunkurin cafke Ahmed Shafiq na Masar
Gwamnatin Masar ta ba da sammacin kama tsohon Fira Ministan kasar kana tsohon dan takara a zaben shugaban kasa Ahmed Shafiq bisa zargin almubazzaranci da dukiyar kasa.
Samame a Sina'i ya janyo mutuwar 'yan bindiga-dadi 32
Yankin Sina'i na kudancin kasar Masar ya zama wani filin da'ga tsakanin dakarun kasar da 'yan bindiga-dadi.
Masar ta ce ba ta fara dasawa da Iran ba
Masar ta musanta kalaman da aka yi cewar za ta gyara dangantakar ta da kasar Iran. Tun a shekarar 1979 ne aka fara zaman doya da manja tsakanin kasashen biyu.
Martani kan koran soja a Masar
Sallamar hafsoshin soji da shugaba Muhammad Mursi ya yi a ƙasar Masar ya samu maraba daga yan ƙasar
Masar ta fara toshe hanyoyin karkashin kasa zuwa Gaza
Bayan farmakin da ya yi sanadiyar mutuwar wasu dogaran tsaron kan iyaka a Masar, gwamnatin ta kudiri aniyar toshe hanyoyin karkashin kasa zuwa Gaza.
Tantawi zai ci gaba da zama ministan tsaron Masar
Sabobbin ministocin Masar sun yi rantsuwar kama aiki ciki har da Husain Tantawi a matsayin ministan tsaro. Sai dai kuma rikicin addini ya ɓarke tsakanin musulmi da kirista.
Sabuwar gwamnatin Masar
Hisham Kandil ya bayyana sunayen membobin Majalisar Ministocin da ya girka a Masar
Shugaban ƙasar Masar ya naɗa Firaminista
Hisham Kandil ministan noman rani mai barin gado ya zama saban Firaministan Masar
Hillary Clinton ta gana da Hussain Tantawi
Amirka ta bukaci shugabannin Masar da su karfafa demokradiyyar kasar
Shafin da ya wuce
Shafi 14 daga 18
Shafi na gaba