Salon rayuwaNajeriya
Dandalin Matasa: 03.04.2025
April 10, 2025Talla
Yayin da aka fara bude kasuwar siyasa a Najeriya da nufin tunkarar zaben 2027, da ake sa ran zai kasance mai matukar mahimmanci ga kasar ta fi ko wacce yawan al'umma a nahiyar Afirka, hankula sun karkata wajen matasa da ke wakiltar kusan kashi 70% na al'ummar kasar.