You need to enable JavaScript to run this app.
Tsallake zuwa shafin jadawali
Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Bidiyo
Shirye-shiryen DW Hausa
Yankuna
Najeriya
Nijar
Afirka ta Yamma
Sassa
Siyasa
Zamantakewa
Wasanni
Mayar da hankali
Ilimin Fasahar Zamani
Shirye-shiryen DW Hausa
Bidiyo
Talabijin kai tsaye
Talla
CDU, Christian Democratic Union
CDU ko Christian Democratic Union guda ce daga cikin manyan jam'iyyun da ke Tarayyar Jamus.
Tsallake zuwa bangare na gaba Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Merkel na ganawa da SPD kan kafa gwamnati
Kawancen jam'iyyar Shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel da SPD, na ganawa ta biyu kan kafa gwamnati.
Merkel ta fara tattaunawa da jam'iyyu
A Jamus 'yan siyasa na kokarin neman kafa gwamnati
Jamus: SPD za ta shiga shirin kafa gwamnati
A cewar Schulz dai dole kasar ta Jamus ta kara samun karfi lamuranta su inganta, wannan shi ne burin jam'iyyar ta SPD.
Ba adalci ba ne a sake gudanar da sabon Zabe
Akwai yiwuwar kafa gwamnati tsakanin manyan jam'iyyun siyasar Jamus.
Jamus na son tsawaita ayyukan sojinta a Mali
Muhawara ta kaure a majalisar dokokin Jamus ta Bundestag a game da tsawaita wa'adin aikin sojojin kasar a Mali.
Girka gwamnatin hadaka a Jamus ya gamu da cikas
Manyan batutuwa da suka zamewa zaman taron kadangaren bakin tulu dai na zama batu na 'yan gudun hijira da sauyin yanayi.
Saurari shirin rana na 20.11.2017
A cikin shirin bayan labarun duniya za a ji shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel ta bayyana cewa za ta yi kokarin ganin komai ya daidaita bayan da jam'iyyar masu kare manufofin kasuwanci ta Free Democratic Party, FDP ta balle daga shirin kawancen kafa gwamnati.
Jamus: CDU na dab da kafa kawance
Jam'iyyar CDU ta kammala zagayen farko na tattaunawa da wasu jam'iyyu dan kafa sabuwar gwamnati.
Jamus: Merkel ta tabbatar da shirin kafa kawance
A karo na farko a tarihin Jamus "Kawancan Jamaika" na shirin kafa gwamnati a kasar.
Kalubalen da ke a gaban Angela Merkel
Zaben Jamus ya bar baya da kura
Zawarcin jam'iyyu don kafa kawance
Shin da wasu jam'iyyu za a yi kawance? Tambayar da ake neman amsarta ke nan a Berlin kwana guda bayan zabe.
Merkel na neman kafa gwamnati da wasu jam'iyu
Angela Merkel na neman hadin kan jam'iyyu wajen kafa sabuwar gwamnati
Martanin kasashen duniya kan zaben Jamus
Shugabanin kasashen duniya na cigaba da martani da kuma aikewa da sakonnin fatan alheri ga shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel bayan nasarar da ta jam'iyyarta ta samu a zaben majalisun dokoki da aka gudanar a jiya.
Martanin kasashen duniya kan zaben Jamus
Shugabanin kasashen duniya na cigaba da martani da kuma aikewa da sakonnin fatan alheri ga Angela
Jam'iyyu ba su ji dadin shigar AfD majalisa ba
Jam'iyyun Jamus sun nuna rashin jin dadinsu kan shiga majalisa da jam'iyyar nan ta AfD mai kyamar baki ta yi
SPD ta ce ba ta yi kawance da CDU ba
Jam'iyyar SPD ta Martin Schulz ta ce ba ta yi kawance da jam'iyyar da CDU ta Angela Merkel ba
Shirin yamma na DW na 24.09.2017
A cikin shirin za a ji cewa jam'iyyar shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel ta yi nasarar lashe zaben 'yan majalisar dokokin kasar da kashi 32,5 zuwa 33,5 kaman yadda sakamakon farko ya nunar.
AfD za ta shiga majalisar dokokin Jamus
An fidda hasashen farko na zaben Jamus
Sabanin ra'ayin Merkel da Trump kan Pyongyang
Merkel ta bayyana bukatar amfani da hanyoyin diplomasiyya wajen shawo kan rikicin Koriya ta Arewa.
Huldar Jamus da Afirka za ta kara ingantuwa
Jamus na bukatar Afirka don ci gaba
Zaben Jamus: Merkel mai sauyin manufofi
A cikin shekaru sama da 12 na mulki, Angela Merkel ta yi ta mayar da manufofin 'yan adawa zuwa nata.
Jam'iyyun siyasar Jamus da manufofinsu
Salon yakin neman zaben bana zai iya bude sabon babi na kawance.
Rawar da matasa ke takawa a zaben Jamus
Nina Werkhäuser
Jam'iyyun siyasan Jamus sun shiga zawarcin kuri'un matasa don samun tabbacin rinjaye a zaben kasar mai karatowa.
Jamus: Majalisar dokoki ta yi zaman karshe kafin zabe
A zaman karshe na majalisar ta Bundestag an yi waiwaye na ci gaban da aka samu a wa'adin da ke karewa.
Jamus: Majalisar dokoki ta yi zaman karshe kafin zabe
A zaman karshe na majalisar ta Bundestag an yi waiwaye na ci gaban da aka samu a wa'adin da ke karewa.
Kuri'ar jin ra'ayin jama'a ta nuna CDU na gaban SPD
Martin Schulz dai na da kalubale na jam'iyyarsa ta SPD ta samu tagomashi a zaben 'yan majalisar jihar NRW.
Saurari shirin yamma na 03.09.2017
A cikin shirin za'a ji muhawarar da manyan yan takara biyu da za su fafata a zaben neman shugabancin gwamnatin Jamus Angela Merkel ta jam'iyyar CDU da Martin Shulz na SPD suka yi gabanin zaben da za a gudanar a ranar 24 ga wannan watan na Satumba. Akwai kuma shirin Ra'ayin Malamai da Amsoshin takardunku.
Angela Merkel ta yi gangamin siyasa a Bitterfeld.
Al'ummar birnin Bitterfeld cibiyar masu goyon bayan jam'iyyar AFD mai kyamar baki sun yi wa Angela Merkel ihu a yayin da ta ke gabatar da jawabi gabanin babban zaben kasar na watan gobe.
Warware matakin zaben Jamus
Tashar DW ta fyade biri har wutsiya kan majalisar Bundestag yayin da ake shirin zaben kasa baki daya na watan Satumba.
Helmut Kohl - Mutumin da ya kafa tarihi
Kusan rayuwarsa ta siyasa ta kawo karshe a 1989, amma sai tarihi ya sauya, Helmut Kohl ya yi amfani da wannan dama.
Merkel ta sassauta adawa da auren jinsi
A wani mataki na saurin ra'ayi kan auren Jinshi Merkel ta sauya sassauto kan batun.
Martanin nasarar jam'iyyar CDU a jihar NRW
A fagen siyasa a nan Jamus jam'iyyar CDU ta shugabar gwamnati Angela Merkel ta yiwa babbar abokiyar hamaiyarta SPD mummunan kaye a zaben gunduma da aka gudanar na Jihar North Rhein Westphalia (NRW) a ranar Lahadi.
Martanin nasarar jam'iyyar CDU a jihar NRW
A fagen siyasar Jamus jam'iyyar CDU ta shugabar gwamnati Angela Merkel ta yiwa babbar abokiyar hamaiyarta SPD zarra.
CDU ta lashe zaben North Rhein Westphalia
Jam'iyyar masu ra'ayin 'yan mazan jiya ta shugabar gwamnatin Jamus Angela ta lashe zaben NRW
Jamus: CDU ta lashe zabe a jihar Saarland
Alamu na nuni da cewa akwai sauran aiki a gaban SPD bayan lashe zaben da CDU ta yi a Saarland.
Jamus: Zaben 'yan majalisa a jihar Saarland
Zaben na a matsayin zakaran gwajin dafi ga shugabar Gwamnatin Jamus Angela Merkel da jam'iyyarta ta CDU.
Martin Schulz zai zama babban kalubale ga Angela Merkel
Da goyon baya 100 bisa 100 jam'iyyar SPD ta zabi Martin Schulz a matsayin dan takararta.
Martin Schulz zai zama babban kalubale ga Angela Merkel
Da goyon baya 100 bisa 100 jam'iyyar SPD ta zabi Martin Schulz a matsayin dan takararta a zaben watan Satumba.
CDU ta sake zabar Merkel a matsayin shugaba
Jam'iyyar CDU a Jamus ta sake zabar shugabar gwamnati Angela Merkel a matsayin shugaba a karo na tara.
Merkel za ta shugabanci CDU a karo na tara
Merkel ta lashe zaben fidda gwani na jam'iyyar CDU, inda za ta jagoranci jam'iyyar a karo na tara.
SPD za ta fidda dan takara a watan Janairu
Jam'iyyar SPD a Jamus ta ce za ta yi aiki cikin natsuwa kafin tsayar da dan takarar neman mukamin shugaban gwamnati.
Martani kan takarar Angela Merkel
Masana da 'yan siyasa da kuma al'umma a ciki da wajen Jamus na cigaba maida martani mabanbanta kan sake neman wa'adin mu
Martani kan takarar Angela Merkel
Masana da 'yan siyasa da kuma al'umma a ciki da wajen Jamus na cigaba maida martani mabanbanta kan sake neman wa'adin mulki karo na hudu da Shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel ta ce za ta yi a zabukan 2017.
Saurari shirin yamma na DW (20.11.2016)
A cikin shirin za a ji Shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel ta fito ta bayyana aniya ta tsayawa takarar shugabancin gwamnatin Jamus a karo na hudu karkashin CDU. Akwai shirin Ra'ayin Malamai da ya duba kalubalen 'yan ci rani a Turai.
Angela Merkel za ta sake yin takara a zaben 2017
Wani babban kusa a jam'iyyar shugabar gwamnatin ya bayyana haka ga kamfanin dillancin labarai na Reuters
Steinmeier na iya zama shugaban Jamus
Jam'iyyar CDU ta Shugabar gwamnati Merkel da kawarta a jihar Bavaria CSU sun amince da zabin Steinmeier.
Kawancen Merkel ta CDU da Seehofer na CSU na sake rauni
Tsawon lokaci da jam'iyyun na CDU da CSU suka dauka na kawance a Jamus batun 'yan gudun hijira ya shiga tsakani.
Kawancen mulki a Jamus ya shiga garari
Zaben na birnin Berlin ya nuna cewa CDU da SPD da suka ga faduwa babba kawancensu ya shigarudani.
Kawancen masu mulki a Jamus ya shiga garari
Zaben na birnin Berlin ya nuna cewa CDU da SPD da suka ga faduwa babba kawancensu ya shigarudani.
Laifina ne faduwar jam'iyyar CDU Inji Merkel
CDU ta kuma shan kaye
Shafin da ya wuce
Shafi 4 daga 6
Shafi na gaba