You need to enable JavaScript to run this app.
Tsallake zuwa shafin jadawali
Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Bidiyo
Shirye-shiryen DW Hausa
Yankuna
Najeriya
Nijar
Afirka ta Yamma
Sassa
Siyasa
Zamantakewa
Wasanni
Mayar da hankali
Ilimin Fasahar Zamani
Shirye-shiryen DW Hausa
Bidiyo
Talabijin kai tsaye
Talla
CDU, Christian Democratic Union
CDU ko Christian Democratic Union guda ce daga cikin manyan jam'iyyun da ke Tarayyar Jamus.
Tsallake zuwa bangare na gaba Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Gwamnatin Jamus ta samu mafita kan batun Diesel
Gwamnatin Jamus ta cimma matsaya kan miliyoyin mutane da ke da tsaffin motoci masu amfani da man Diesel.
Jamus: Shin karshen mulkin Merkel ya zo ne?
Ines Pohl
Wannan lamari abu ne da ka iya kawo karshen shugabancin da ma rushewar gwamnatin
Na hannun daman Merkel ya rasa matsayinsa
Bayan kusan shekaru 13 yana shugabantar rukunin 'yan jam'iyyar CDU a majalisa Volker Kauder ya rasa matsayinsa.
Masu kyamar baki na kara karbuwa a Jamus
A hankali farin jini na Shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel na kara yin kasa, yayin da masu kyamar baki ke sama.
Jamus ta cimma matsaya kan bakin haure
Jam'iyyun kawance da ke mulki a Jamus sun dai-daita kan batun 'yan gudun hijira
Cecekuce kan 'yan gudun hijira a Jamus
Dambarwar da ake fama da ita ta 'yan gudun hijira a Jamus, an samu mafita tsakanin jam'iyyar CDU da CSU
Merkel ta kare yarjejeniya kan ci-rani
A jawabin da ta yi a majalisa karon farko tun bayan takaddama da Seehofer, Merkel ta jaddada bukatar matsaya guda.
Jam'iyyar SPD a Jamus na taro kan batun 'yan cirani
Jam'iyyar SPD a jamus ta amince a bisa manufa da yarjejeniyar da CDU da CSU suka cimma kan batun 'yan cirani.
Saurari shiruin rana na 03.07.2018
A cikin shirin za'a ji Jam'iyyar CDU ta Angela Merkel ta cimma yarjejeniya da abokiyar kawancenta ta CSU kan batun 'yan gudun hijira. Sannan gwamnatin kasar Ghana ta soke shirinta na tilasta wa manoman kasar sayen wani iri na musamman karkashin tsarin bunkasa abinci da samar da ayyuka ga jama’a.
Merkel ta cimma matsaya da CSU kan 'yan cirani
A kasar Jamus jam'iyyar CDU ta Angela Merkel ta cimma yarjejeniya da abokiyar kawancenta ta CSU a kan batun 'yan cirani na kafa sansanonin karbar 'yan cirani a kan iyaka da kasar Austriya.
Merkel ta cimma matsaya da CSU kan 'yan cirani
Jamus: Jam'iyyar SPD abokiyar kawancan CDU da CSU a mulki na da ja kan matsayar da aka cimma kan 'yan cirani.
Rikicin cikin gida a gwamnatin Jamus
Har yanzu an gaza kawo karshen rikicin cikin gida da ke barazana ga dorewar gwamnatin hadaka ta Jamus.
Gwamnatin hadakar Jamus na girgidi
Babu tabbas kan ci gaba da dorewar auren da ke tsakanin jam'iyyun CDU da CSU da ke cikin gwamnatin hadakar Jamus.
Rikicin gwamnati a Jamus
Ministan harkokin cikin gida Horst Seehofer ya yi barazanar yin murabus dangane da matsayinsa kan 'yan gudun hijira.
Shirin yamma na DW na 30.06.2018
A cikin shirin za a ji cewa, shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel, ta fitar da wasu sabin shawarwari ga abokan kawancenta na mulki kan batun 'yan gudun hijira, a jajibirin taron da zai gudana na kokarin dinke barakar da ta kunno kai a gwamnatin ta Merkel.
Jamus: An kasa cimma matsaya kan 'yan gudun hijira
Jam'iyyun CDU, CSU da SPD masu kawancen mulki a Jamus sun bayyana bukatar ci gaba da zama tare.
Rikici kan batun 'yan gudun hijira a gwamnatin Jamus
Sharhi: Dambarwa kan 'yan gudun hijira
Katharina Kroll
Shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel ta nemi hadin kai don warware rikici kan 'yan gudun hijra.
Seehofer ya nemi tasu ta zo daya da Merkel
Angela Merkel ta sha alwashin dakile kwararar bakin haure da ke shigowa kasar ba bisa ka'ida ba,
Rikici a gwamnatin Jamus kan 'yan gudun hijira
Angela Merkel ta ki amincewa da bukatar abokiyar kawancenta ta CSU kan batun 'yan gudun hijira.
Shirin yamma: 15.06.2018
Takaddama tsakanin jam'iyyun kawance na CDU da CSU a Jamus. Shagulgulan karamar Sallah a Najeriya.
Gwamnatin Jamus na cikin tsaka mai wuya
Rashin tabbas a gwamnatin Jamus saboda sabani a kawancen Jam'iyyun CDU da CSU
CDU da CSU a Jamus na cigaba da takaddama
Ana ci gaba da kai ruwa rana tsakanin jam'iyyun hadin gwiwa na CDU da CSU a Jamus.
Jamus: Merkel ta fara wa'adi na hudu
Majalisar dokoki ta Bundestag ta tabbatar da Angela Merkel a mukamin shugabar gwamnatin Jamus karo na hudu a jere.
Saurari shirin yamma na DW na 12-03-18
Saurari shirin yamma na DW na 12-03-18
Martani kan kafa gwamnatin hadaka a Jamus
Jam'iyyun siyasa na kasar Jamus na sahun gaba wajen mayar da martani kan kafa gwamnatin hadaka.
Shirin safe: 05.03.2018
A ciki za a ji cea an kama haryar kafa babban gwamnatin kawance a Jamus tsakanin jam'iyyun CDU/CSU da SPD.
Saurari shirin rana na 04.03.2018
A ciki akwai samun matsaya kan kafa gwamnatin Jamus ta gaba, sannan ana zaben kasa baki daya na Italiya mai cike da rashin tabbas.
Gwamnatin hadaka ta Jamus ta tabbata
Mambobin jam'iyyar SPD sun amince da shiga cikin gwamnatin hadaka tare da Shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel.
SPD za ta bayyana matsayinta
Magoya bayan jam'iyyar dubu 463 za su ka'da kuri'a
Sharhi: Jam'iyyar CDU da tasirin Merkel
A yanzu haka dai shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel ta samu kanta a wani yanayi irin na wasu tsofaffin shugabannin gwamnatocin kasar a cewar Christoph Strack na DW.
Sharhi: Jam'iyyar CDU da tasirin Merkel
Christoph Strack
A yanzu haka dai shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel ta samu kanta a wani yanayi irin na wasu tsofaffin shugabanni.
CDU za ta yi babban taro a Berlin
Jam'iyyar CDU ta Angela Merkel ta shirya don gudanar da babban taronta a birnin Berlin don yanke shawarar kafa gwamnati.
Merkel ta sanar da ministocinta na CDU
Angela Merkel ta nada wani mai sukar lamirinta a mukamin minista.
Jamus: 'Yan jam'iyyar SPD sun soma zabe
Magoya bayan jam'iyyar SPD da ke kokarin shirya kawance da jam'iyar CDU / CSU, sun soma kada kuri'unsu.
Jamus: Merkel na ci gaba da fuskantar matsi
Shugabar gwamnatin Jamus, Angela Merkel ta kare matakin da ake kallo a matsayin sakaci a yarjejeniyar kafa gwamnati bayan da ta bar mukamin ministan kudi ya subule wa jam'iyya mai mulki ta CDU.
Matsaya kan kafa gwamnatin hadaka a Jamus
Manyan jam'iyu a Jamus CDu da SPD, sun cimma matakin karshe na kafa gwamnatin hadaka.
Jamus: An kama hanyar kafa gwamnatin hadaka
Bisa ga alamu an cimma nasarar kafa gwamnatin hadaka a Jamus, tun bayan zaben kasa a watan Satumba.
Shirin safe na DW na 04.02.2018
A cikin shirin za a ji cewa, Shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel na cike da tsammanin sanar da kafa sabuwar gwamnatinta daga wannan Lahadin ko a ranar Litinin ko kuma ma har ya zuwa ranar Talata tare da 'yan jam'iyyar SPD.
Jamus: An dage tattaunawa kafa gwamnati
Jamus: An kafa kwamtitin nazarin batutuwan da ke kawo cikas a tattaunawar CDU da SPD.
Jamus: An kama hanyar kafa gwamnatin hadaka
Jamiyyar SPD ta amince da kulla kawance da jam'iyyar Angela Merkel ta CDU domin bude kofar tattaunawar kafa gwamnati.
Jamus: Mahawara kan kawancan CDU da SPD
'Yan siyasa da sauran al'umma a Jamus na bayyana ra'ayoyi mabanbanta kan matakin babbar jam'iyyar adawa ta SPD na amincewa da shiga tattaunawar kafa gwamnatin hadaka a hukumance da Shugabar Gwamnati Angela Merkel.
Jamus: Mahawara kan kawancan CDU da SPD
Shugabancin Gwamnatin Jamus Angela Merkel ta yi maraba da nasarar fara shiga mahawarar kafa gwamnatin hadakar.
Shirin Yamma 21.01.2018
Cikin shirin za ku cewa a kasar Jamus taron jam'iyyar SPD ya ba da fatan samun kafa gwamnatinn bayan watanni hudu da gudanar da zabe
SPD ta amince da yin gwamnatin hadaka da CDU
Za a bude shawarwari takanin SPD da CDU
Babban fatan kafa gwamnati a Jamus
A Jamus Jam'iyar SPD ta amince shiga gwamnati da Angela Merkel
Kuri'ar nema wa siyasar Jamus mafita
Jam'iyyar SPD za ta kada kuri'ar bayyana matsaya kan yiwuwar tattaunawa a hukumance da jam'iyyar CDU ta Angela Merkel.
Hasken kafa gwamnati ya bayyana a Jamus
Jamus na dab da samun sabuwar gwamnati, fiye da kwanaki 100 bayan zaben 'yan majalisar dokoki da ya gudana cikin watan Satumban 2017.
Hasken kafa gwamnati ya bayyana a Jamus
Jamus na dab da samun sabuwar gwamnati, fiye da kwanaki 100 bayan zaben 'yan majalisar dokoki na watan Satumba.
Merkel ta samu tabbacin kafa gwamnati
Shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel ta bayyana cewar tana da tabbacin kafa gwamnatin hadaka da jam'iyyar SPD
Shafin da ya wuce
Shafi 3 daga 6
Shafi na gaba