You need to enable JavaScript to run this app.
Tsallake zuwa shafin jadawali
Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Bidiyo
Shirye-shiryen DW Hausa
Yankuna
Najeriya
Nijar
Afirka ta Yamma
Sassa
Siyasa
Zamantakewa
Wasanni
Mayar da hankali
Ilimin Fasahar Zamani
Shirye-shiryen DW Hausa
Bidiyo
Talabijin kai tsaye
Talla
CDU, Christian Democratic Union
CDU ko Christian Democratic Union guda ce daga cikin manyan jam'iyyun da ke Tarayyar Jamus.
Tsallake zuwa bangare na gaba Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Sharhi: Makonni hudu gabanin zaben majalisar dokokin Jamus
Tsawon lokaci ya kasance tamkar babu wanda zai gaji shugabar gwamnatin Jamus in ba Armin Laschet na jam'iyyar CDU ba.
Jamus: Jam'iyyar CDU ta sami karin tagomashi
Jami'iyar CDU ta Shugaba Merkel ta sami karin tagomashi bayan samun nasara a kuru'un karshe.
CDU ta kada AFD a Sachsen Anhalt
CDU na kara samun tabbas kafin zaben kasa na Satumba
Jam'iyyar The Greens ta sha gaban ta Merkel a Jamus
Jam'iyyar The Greens ta Jamus ta kere jam'iyya mai mulki karbuwa a binciken jin ra'ayin jama'a.
CDU: ta tsayar da Armin Laschet
Jam'iyyar CDU mai mulki a Jamus ta sanar da sunan Armin Laschet a matsayin dan takararta a zaben watan Satumba
Markus Söder ya amince da shan kaye
Shugaban jam'iyyar CSU Markus Soeder ya yarda da shan kaye a zaben fidda da dan takarar shugabancin gwamnatin Jamus.
Jamus: CDU ta cimma matsaya
CDU ta tsaida Armin Laschet a matsayin dan takararta a babban zaben Jamus.
Jamus: takaddama tsakanin CDU da CSU
An gaza cimma matsaya a kan wanda zai gaji shugaba Merkel.
CDU ta tsayar da wanda zai gaji Angela Merkel
Mambobin jam'iyyar CDU a Jamus sun mara wa wani da suka ce zai gaji Angela Merkel bayan karewar wa'adinta.
An kama hanyar sulhunta rikicin maye gurbin Merkel
Mutanen nan biyu da ake hasashen daya daga cikinsu zai zama shugaban gwamnatin jamus za su gana
CDU ta Merkel ta sha kaye a zaben jihohi
Jam'iyya mai mulki a Jamus ta fara zabubbukan bana da kafar hagu, inda ta fai a zaben jihohi biyu da aka gudanar.
Wa zai gaji kujerar shugabar gwamnati Angela Merkel?
Watanni gabanin zabukan, jam'iyyun siyasa sun fitar da 'yan takarar da za su gaji kujerar Merkel.
Shirin Yamma 07.03.2021
A cikin shirin za a ji yadda wasu yan majalisun dokokin Jamus su ka yi murabus sakamakon tuhumarsu da ake yi da almundahana.
Shirin Yamma 17.01.2021
A cikin shirin za a ji sabon shugaban jam'iyyar CDU kana firimiyan jihar North Rhine Wesphalia Armin Laschet ya sha alwashin dorawa daga inda shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel ta tsaya wajen jagorancin kasar da ma jam'iyyar.
Shrin Rana.
A cikin shirin za a ji cewa Bayan fafatawa tsakanin 'yan takara, gwamnan jihar NRW Armin Laschet, ya yi nasara a zaben shugabancin jam'iyyar CDU. Akwai shirin ciniki da masana'antu da amsosshin takardunku da shirin wasikun masu saurare da kuma Kloba.
Armin Laschet ya zama shugaban jam'iyyar CDU
Bayan fafatawa tsakanin 'yan takara, gwamnan jihar NRW Armin Laschet, ya yi nasara a zaben shugabancin jam'iyyar CDU.
Jam'iyyar CDU za ta zabi shugaba
Wakilai dubu daya da daya na jam'iyyar CDU za su zabi sabon shugaban jam'iyyar a wani babban taro da ke zama irinsa na farko ta kafar intanet da ake yi a (16-01-21). Batutuwa da dama za a mayar da hankali kansu.
CDU na yin taro domin samun magadin Merkel
CDU na nazarin tinkarar bayan wa'aadin Merkel
Angela Merkel: Shekaru 15 a matsayin shugabar gwamnati
A ranar Lahadi Merkel ta cika shekaru 15 da hawan mulki. Tashar DW ta yi waiwayen wasu muhimman lokutan gwamnatin ta.
CDU na kan gaba a zaben kananan hukumomin NRW
Jam'iyyar CDU ta samu damar kasancewa a kan gaba a zaben kananan hukumomi a jihar North Rhine Westphalia.
Merkel: Shekaru biyar na "za mu iya"
Bayan da shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel ta furta kalmar "Za mu iya," dubban 'yan gudun hijira sun shiga Jamus.
Jamus ta tsaurara matakan yaki da corona
Shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel ta gana da gwamnoni 16 na kasar domin daukar matakan yaki da corona a kasar.
Gyaran dokar zabe don rage wakilan majalisa
Jamus za ta rage yawan wakilai a majalisar dokoki ta Bundestag.
Jamus: Jam'iyyar CDU na ci gaba da samun koma baya a Jamus
Jam'iyyar CDU ta Angela Merkel ta samu koma-baya a zaben da ya gudana a Hamburg da ke arewacin Jamus,
CDU za ta zabi sabon shugaba
Sasanta rikicin jam'iyyar CDU zai ba ta damar tinkarar matsanancin ra'ayin rikau da ke neman mamaye siyasar kasar.
AKK: ''Ba zan nemi shugabancin gwamnati ba''
Annegret Kramp-Karrenbauer ta ce ba za ta nemi shugabancin gwamnatin Jamus ba bayan karewar wa'adin Angela Merkel.
SPD ta yi kuri'ar na'am da ci gaba a kawancen mulki
SPD ta yi kuri'ar na'am da ci gaba a kawancen mulki
CDU ta dinke baraka kan raunin shugabanci
Shugabannin jam'iyyar CDU sun amince da Annegret Kramp-Karrenbauer a matsayin shugaba
Shirin rana 29.10.2019
A cikin shirin za ji cewar manyan jam'iyyun siyasa da ke cikin kawancen gwamnati a Jamus sun sami kansu cikin mawuyacin hali fiye da yadda basa tsammani sakamakon sha kashi da suka yi a zaben majalisun dokoki na jihar Thuringia
Gwamnatin hadakar Jamus na cikin garari
Martani kan sakamakon zaben 'yan majalisar dokoki a jihar Thuringia da ke gabashin Jamus.
AfD ta kara farin jini a Thuringia
Jam'iyyun da ke mulki a Jamus na CDU da SPD sun samu koma baya a zaben da aka gudanar a Thuringia da ke gabashin kasar.
Jamus ba ta nemi tudun tsira a Siriya ba
Kawayen Jamus na nuna damuwa kan furucin ministar tsaron kasar cewa akwai bukatar samar da tudun mun tsira a Siriya.
Shirin Yamma 01.09.2019
A cikin shirin za a ji cewa Jam'iyyar masu kyamar baki ta kasar jamus ta samu gagarumin tagomashi a zabubaka na 'yan majalisun dokoki a jihohi biyu na gabashin tarayyar Jamus, da aka gudanar a ranar Lahadi, inda jam'iyyar ta samu nasarar ninka kuri'unta fiye da wadanda ta samu a zabubukan da suka gabata na shekarar 2014.
Masu kyamar baki sun kara farin jin a Jamus
Nasarar da jam'iyyar masu kyamar baki ta samu a zaben 'yan majalisun dokokin gabashin Jamus
Jamus: Minista Kramp-Karranbaeur ta kama aiki
Sabuwar Ministar Tsaron Kasar Jamus Annegret Kramp-Karrenbauer ta sha rantsuwar kama aiki a wannan Laraba.
Ni na kashe dan siyasa in ji Stephan E
Hukumomi a taryyar Jamus sun ce Stephan E. wani mai akidar 'yan NAZI ya dauki alhakin kisan wani dan siyasa a kasa
Gwamnatin Jamus na cikin tsaka mai wuya.
Ines Pohl
Sanar da yin murabus din Andrea Nahles na barazanar rusa gwamnatin Angela Merkel
Rashin tabbas a makomar gwamnatin Jamus
Gwamnatin Jamus na Tangal-tangal biyo sakamakon zaben Tarayyar Turai
Jam'iyyar Greens ta sami tagomashi a zaben Turai
Kwancen Merkel ya samu kuri'u mafi rinjaye a zaben 'yan majalisar EU a Tarayyar Jamus
Shekara guda da babban kawancen gwamnati a Jamus
Shekara guda ke nan da babban gwamnatin kawance ke mulki a Jamus amma har yanzu akwai tarin rashin tabbas.
An zabi magajin Seehofer a CSU
An zabi Markus Soeder a matsayin shugaban jam'iyyar CSU da ke da tushenta a Bavaria
CDU ta yi sabuwar shugaba
Ines Pohl
Sai dai a halin yanzu jam'iyyar CDU na bukatar tankade da rairaya cikin gaggawa bayan zaben sabuwar shugabarta.
Tarihin sabuwar Jagorar CDU
Tarihin Annegret Kramp Karrenbauer
Kramp-Karrenbauer ta gaji Merkel a jagorancin CDU
Jam'iyyar CDU mai mulkin Jamus ta zabi Annegret Kramp-Karrenbauer a matsayin wadda za ta gaji Angela Merkel.
Zabe da ya sauya siyasar Angela Merkel
A Jamus, koma baya da jam'iyyar CDU ta Angela Merkel ta samu a zaben 'yan majalisa na jihar Hessen ya bar baya da kura.
Shirin yamma na DW na 28.10.2018
A cikin shirin za a ji cewa sakamakon farko na zaben da ya gudana a wannan Lahadi a jihar Hessen da ke yammacin Jamus, ya nunar cewa jam'iyyar CDU ta shugabar gwamnati Angela Merkel ce ke kan gaba da sama da kashi 27 cikin 100, sai dai tare da jam'iyyar SPD duk sun samu babban koma baya idan aka kwatanta da zaben 2013.
Jam'iyyar Merkel ta sha da kyar a zaben Hessen
Sakamakon farko na zaben da ya gudana a jihar Hessen da ke yammacin Jamus ya nunar cewa jam'iyyar CDU ta samu nasara
A wannan Lahadin ake gudanar da zabe na jihar Hessen
Ana gudanar da zaben jihohi na yankin Hesse da ke da matukar mahinmanci ga dorewar gwamnatin hadaka ta CSU
Jamus: Manyan jam'iyyu na rasa tasiri
CSU ta rasa gagarumin rinjaye a majalisar dokokin Jihar Bavaria abin da ke zama kashedi ga shugabar gwamnatin Jamus.
Zaben Bavaria mai tasiri a siyasar Jamus
Fiye da mutane milyan tara da dubu dari hudu ne suka cancanci kada kuri'a a zaben yanki a jihar Bavaria anan Jamus.
Shafin da ya wuce
Shafi 2 daga 6
Shafi na gaba