You need to enable JavaScript to run this app.
Tsallake zuwa shafin jadawali
Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Bidiyo
Shirye-shiryen DW Hausa
Yankuna
Najeriya
Nijar
Afirka ta Yamma
Sassa
Siyasa
Zamantakewa
Wasanni
Mayar da hankali
Ilimin Fasahar Zamani
Shirye-shiryen DW Hausa
Bidiyo
Talabijin kai tsaye
Talla
Bahrain
Bahrain kasa ce da ke yammacin kogin Gulf.
Tsallake zuwa bangare na gaba Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Duk abin da ya shafi wannan maudu'i
Barazanar karancin abinci a duniya
Kasashen Larabawa na fuskanatar barazana karancin abinci musammama alkamar yin burodi.
Kokarin warare rikicin Isra'ila a Falasdinu
Amirka na kokarin ganin an tabbatar da tsagaita a wuta a yankin Gabas ta Tsakiya
Merkel ta goyi bayan tsagaita wuta a Gabas ta Tsakiya
Angela Merkel ta Jamus na neman a tsagaita wuta a rikicin Gabas ta Tsakiya, ta tattauna da Sarki Abdullah na Jordan.
Taron kwamitin sulhu kan rikicin Gabas ta Tsakiya
Majalisar Dinkin Duniya za ta yi zama na musamman kan batun rikici da ke wakana tsakanin Isra'ila da Falasdinawa
Rikicin Gabas Ta Tsakiya cikin hotuna
Tun 'yan kwanaki da suka wuce fada tsakanin Israila da Falasdinawa ya tsananta. Fararen hula su ke jin jiki
Rikicin Falasdinawa da Isra'ila yai
Rikicin baya-bayan nan ya barke ne a tsakanin bangarorin biyu tun ranar Jumma'ar makon da ya gabata.
Isra'ila na ci gaba da kai hari a kan Hamas
Netanyahu na niyyar rubanya hare-haren da Isra’ila ke kaiwa kan Hamas a zirin Gaza, duk da mutuwar Falasdinawa 28.
Shirin Safe
Paparoma Francis ya kammala ziyara a Iraki
Iran ta sake hada sabon rigakafin corona
Kasar Iran ta shirya gwajin sabon rigakafin cutar karo na biyu cikin kasa da shekara guda.
Larabawa sun sayi makamai daga hannun Jamus
Larabawa sun sayi makamai na sama da Euro biliyan daya daga Jamus a shekarar 2020 da ta gabata.
Amirka na kan gaba wajen cinkin makama a duniya
Cinikin makamai na samar da kudaden da suka linka abinda Majalisar Dinkin Duniya ke kashewa wajen samar da zaman lafiya.
Tsohon rikici: Shekaru 40 da yakin Iran da Iraki
Yakin da aka yi shekaru takwas ya halaka dubban mutane tare da raba kawunan al'umma bisa tafarkin akida.
Neman cirewa Sudan takunkumi
Mike Pompeo ya tattauna muhimman batutuwa da suka dangtanci dangantaka da mahukuntan kasar Sudan.
Mike Pompeo na ziyara a Isra'ila
Mike Pompeo na tattaunawa da Kasashen Larabawa
Mutum sama da 100 sun mutu a fashewar wasu abubuwa a Beirut
An fara zaman makoki a Labanan bayan mutuwa da jikkatar dubban mutane a fashe-fashe masu karfi a birnin Beirut.
Ba tarawi da tafsiri yayin azumi a Najeriya
Azumin bana COVID-19 ta hana jam'in tarawi da kuma tafsiri a Najeriya, abubuwan da ke zama al'ada a lokacin azumin.
Shirin Safe 09.04.2020
A labaran duniya na cikin shirin za ku ji cewa Kungiyar Oxfam mai yaki da talauci a duniya ta ce za a samu karin matalauta kimanin miliyan 500 a duniya, musamman a Afirka da Gabas ta Tsakiya a sakamakon annobar Covid 19.
Gabas ta Tsakiya: Mafita kan COVID-19
COVID-19: Dokar hana zirga-zirga a Falasdinu da Lebanon da Saudiyya da Masar da sauran kasashe a Gabas ta Tsakiya.
Dakile COVID-19 a Gabas ta Tsakiya
Kasashen yankin Gabas ta Tsakiya sun dauki matakan dakile yaduwar annobar cutar Coronavirus.
Harin Isra'ila kan mayakan Hamas
Rikici na shirin yin kamari tsakanin Isra'ila da Falasdinu, tun bayan jadawalin zaman lafiya da Trump ya fitar.
Martani kan shirin Trump na zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya
Kasashen duniya na ci gaba da bayyana matsayinsu kan shirin Shugaba Donald Trump na Amirka na zaman lafiya a yankin Gabas ta Tsakiya, a yayin da MDD ta jaddada matsayinta na sansanta Isra'ila da Palasdinawa.
Martani kan shirin zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya
Kasashen duniya na ci gaba da bayyana matsayinsu kan shirin Shugaba Trump na zaman lafiya a yankin Gabas ta Tsakiya.
Shugabanin Iran sun yi tir da shirin Trump
Khamenei ya yi kira ga kasashen musulumai su yi fatali da shirin Trump.
Shirin rana 29.1.2020
A cikin shirin za a ji rahotanni da labarai daga sassan duniya, ciki har da matakin gwamnatin Najeriya na dakile yaduwar annobar CoronaVirus.
Shirin ko ta kwana a zirin Gaza
Isra'ila ta baza sojoji a yayin dakon jawabin shugaban Amirka na warware rikicin yankin Gabas ta Tsakiya.
Amirka ta shirya tsare-tsare kan Gabas ta Tsakiya
Amirka ta ce cikin 'yan kwanaki masu zuwa zai bayyana sabbin tsare-tsaren samar da zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya.
An shiga halin rudani a Gabas ta Tsakiya
Kasashen duniya na kira ga Amirka da Iran da su guji shiga yaki,suka nemi hanyar warware rikici da juna cikin lumana.
Ana kira ga Amirka da Iran da su kai zuciya nesa
Shugabannin duniya na mayar da martani mabambanta kan harin rokoki da Iran ta kai kan sansanonin sojin Amirka a Iraki.
Shirin Yamma 06.01.2020
A cikin shirin bayan kun sha Labaran Duniya za ku ji cewar tun bayan kisan gillar da Amirka ta yi wa babban kwamadan dakarun juyin juya halin Iran, Qassem Soleimani, lamarin na ci gaba da jan hankulan masu fashin baki kan tasirinsa a siyasar kasarsa dama Gabas ta tsakiya.
Jimami kan kisan Qasem Soleimani
Kisan babban kwamadan dakarun juyin juya halin Iran, Qasem Soleimani na ci gaba da jan hankulan masu fashin baki.
Matakin mamayar Isra'ila na shan suka
Suka ga matakin Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu na mamaye wani kwari a yankin Gabar Yamma da Kogin Jordan.
Shaidun yaki
Shakarun da aka shafe ana rikici tsakanin Isra'ila da Falasdinu da makotansu ya bar alamomi masu tarin yawa.
Masu mutuwa sakamakon kamuwa da cutar Sida ya ragu
Masu mutuwa sakamakon kamuwa da cutar Sida ya ragu a wasu yankunan kasashen duniya a cewar wani rahoto na UNUSIDA.
Iran: Kakkabo jirgin Amirka mara matuki
Iran: Kakkabo jirngin sama mara matuki na Amirka na zaman gargadi ga mahukuntan Amirka.
Duniya na sukar matakin Amirka na kara jibge sojoji
Matakin Amirka na kara adadin sojojinta dubu daya a yankin Gabas Ta Tsakiya
Limaman Coci sun yi addu'o'i ga 'yan gudun hijira
Jagororin adinin Kirista na Siriya da Lebanon sun yi kira ga mayar da 'yan gudun hijiran Siriya zuwa gidajensu.
Jordan na fama da matsalar durkushewar tattali
Jordan ta fuskanci matsin tattali da ya jagoranci gangamin adawa da matakan tsuke bakin aljihu da ya rusa gwamnati.
Shugaba Merkel na ziyarar Gabas Ta Tsakiya
Batun 'yan gudun hijira shine jigon tattaunawar da Merkel za ta yi da shugabannin Jordan da Lebanon.
Adadin Falasdinawa da suka halaka sun kai 58
Ma'aikatar lafiya a yankin Gaza ta bayyana cewa Falasdinawa 58 ne suka rasu ciki har da dan jariri.
Fargabar barkewar sabon yaki a Gabas ta Tsakiya
Sojojin Siriya da kawayensu na Hezbollah da na Iran, sun fara canza dabarun yaki da canza wa muhimman makamai wurare.
Yaki ya sa bazuwar makamai a Gabas ta tsakiya
Yawan shigo da makamai a Gabas ta tsakiya ya yi kamari cikin shekaru biyar da suka gabata a cewar cibiyar SIPRI.
UNICEF: Rikicin Gabas ta Tsakiya na hallaka yara
Fiye da kananan yara 80 ne aka kashe a yankunan da ke fama da tashe-tashen hankula a Gabas ta Tsakiya.
Rugujewar tasirin Amirka a Gabas ta Tsakiya
Amirka dai ta samu sabani da kawayenta bayan ayyana birnin Kudus a matsayin babban birnin Isra'ila
Gogayyar Rasha da Amirka a Gabas ta Tsakiya
Putin na yunkurin karfafa fada ajin Rasha a Gabas ta Tsakiya
Sharhi kan tasirin Rasha a Gabas ta Tsakiya
Gogayyar Amirka da Rasha a Gabas ta Tsakiya
Yiwuwar samun rikici a gabas ta tsakiya
Majalisar Dinkin Duniya ta ce akwai yiwuwar samun tashin hankali a yankin gabas ta tsakiya
Faransa za ta sauya tsarinta na soja a Sahel
Faransa ta ce za ta kawo sauye-sauye ga ayyukan sojojinta a kasashen Gabas ta Tsakiya da kuma yankin Sahel.
Macron ya gana da Yariman na Saudiyya
Shugaban Faransa Emmanuel Macron ya gana da Yariman Saudiyya a birnin Ryad don tattauna batun yankin.
Shirin safe na DW na 28.05.2017
A cikin shirin za a ji cewa bayan ziyarar da ya kai a yankin Gabas ta Tsakiya da kuma Turai, Shugaban Amirka Donald Trump ya koma gida inda ya iske sabon cecekuce kan batun kutsen Rasha a siyasar ta Amirka.
Shafin da ya wuce
Shafi 7 daga 12
Shafi na gaba